Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
Za a ji cewa Elder Godsday Peter Orubebe ya zama cikakken ‘dan jam’iyyar APC. Orubebe shi ne ya nemi ya kawo rikici lokacin tattara kuri’u a lokacin zaben 2015.
Dan takarar shuagaban kasa a jam’iyyar All Progressives Congress APC na zaben 2023, Asiwaju Bola Tinubu, zai bayyana Kashim Shettima ko Babagana Zullum a matsa
Mai Magana da yawun bakin dan tankarar shugabankasa a jam’iyyar Labour party LP, Mista Peter Obi, ya musanta rahoton dake nuna maigidansa mai tsaurin ra'ayin.
Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Katsina ta bayyana damuwarta kan yadda al,ummar jihar basa yin rijistar katin zabe na dindindin a sabbin rumfunan zabe 1,75
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar All Progressives Congress, Dr Nicholas Felix, ya yi korafin cewa dan takarar jam’iyyar, Asiwaju Bola Tinubu, ya kat
A yayin da wa'adin da hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bada na mika sunayen ainihin wadanda za su yi wa yan takarar shugaban kasa mataimaki, dan takarar APC
Hamza Al-Mustapha, tsohon hadimin marigayi Janar Sani Abacha ya jadada kudirinsa na zama shugaban kasar Najeriya a shekarar 2023. Al-Mustapha, wanda shine dan t
Atiku Abubakar ya tura Adamu Waziri domin ya yi magana da Nyesom Wike a kasar Turkiyya. ‘Dan takaran Shugaban kasan yana so ya sasanta da Wike ne kafin 2023.
Mamban kwmaitin amintattu na babbar jam'iyyar hamayya, Alhaji Adamu Maina Waziri, ya karyata labarin cewa Wike ya gana da Tinubu a Faransa, ya ce basu haɗu ba.
Siyasa
Samu kari