Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa bai yarda da tsarin karba-karba ba a zaben shugaban kasa na 2023. Ya kuma ce Jonathan kadai zai janyewa.
Shugaban kasa zai raba gardama tsakanin Tinubu, Osinbajo, da Amaechi kafin zaben fitar da gwani, zai fayyacewa jam’iyyarsa wanda yake so ya samu tikitin takara.
Bukola Saraki, tsohon shugaban majalisar dattawa, ya ce idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa zai kawo karshen ta'addanci da garkuwa da mutane a kasar.
Kakakin NEF ya yi karin haske a kan dambarwar da aka shiga game da takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, ya ce ba su san da maganar fito da ‘Yan takara ba.
Gwamnan jihar Bauchi, kuma ɗaya daga cikin yna takarra shugaban ƙasa, Bala Muhammed, ya ce ya dace Atiku ya janye ya bar masa takara a zaɓen 2023 dake tafe.
A ranar Asabar ne Aisha Buhari ta gayyaci ‘yan takarar shugaban kasa na jam’iyyun siyasa zuwa liyafar buda baki. A nan za mu ji yan takarar da basu hallara ba.
Wasu daga cikin 'yan takarar shugabancin kasa da masu mukaman siyasa da ke jam'iyyun siyasar kasar nan a halin yanzu sun hallara liyafar buda-baki a Aso Villa.
Hajiya Aisha Buhari, ta bukaci jam’iyyun siyasa da su dunga duba yiwuwar tsayar da mata a matsayin abokan takarar masu neman kujerun shugabanci a zaben kasar.
Gabannin babban zaben 2023 akwai akalla yan siyasa 42 da suka nuna sha'awarsu a kan kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari. Suna ci gaba da tuntubar manya.
Siyasa
Samu kari