2023: Jerin sunayen yan takarar shugaban kasa 42 a fadin jam’iyyun siyasa

2023: Jerin sunayen yan takarar shugaban kasa 42 a fadin jam’iyyun siyasa

Yayin da babban zaben 2023 ke kara gabatowa, yan siyasa da dama daga jam’iyyu daban-daban suna ta ayyana aniyarsu ta son darewa kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari a Villa.

Ana ganin wasu na duba yiwuwar samun nasararsu a lokaci daya kuma suna ta tuntubar masu ruwa da tsaki da magoya baya.

A halin yanzu, akwai akalla mutane 42 da ke neman takarar shugaban kasa daga jam’iyyun siyasa irin su APC, PDP, ADC, PRP, SDP, APGA, AP da AAC.

2023: Jerin sunayen yan takarar shugaban kasa 42 a fadin jam’iyyun siyasa
2023: Jerin sunayen yan takarar shugaban kasa 42 a fadin jam’iyyun siyasa
Asali: Original

Jerin yan takara a jam’iyyun da aka ambata a sama sune:

APC

Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng!

1. Asiwaju Bola Ahmed Tinubu

2. Farfesa Yemi Osinbajo

3. Cif Rotimi Amaechi

4. Dr. Chris Ngige

Kara karanta wannan

Abubuwa 10 da ya kamata ku sani game da Marigayi Sarkin Oyo, Alaafin Lamidi Adeyemi

5. Gwamna Yahaya Bello

6. Ibinabo Joy Dokubo

7. Ihechukwu Dallas-Chima

8. Sanata Orji Uzor Kalu

9. Injiniya Dave Umahi

10. Rev Moses Ayom

11. Sanata Rochas Okorocha

12. Gbenga Olawepo-Hashim

13. Ibrahim Bello Dauda

14. Dr. Tunde Bakare

15. Tein Jack-Rich

PDP

1. Sanata Bukola Saraki

2. Sanata Anyim Pius Anyim

3. Peter Obi Alhaji

4. Atiku Abubakar

5. Dr Nwachukwu Anakwenze

6. Sam Ohuabunwa

7. Olivia Diana Teriela

8. Dele Momodu

9. Ayo Fayose

10. Muhammed Hayatu-Deen

11. Sanata Bala Mohammed

12. Alhaji Aminu Tambuwal

13. Udom Emmanuel

14. Nyesom Wike

15. Cif Charlie Ugwu

NNPP

1. Sanata Rabiu Musa Kwankwaso

ADC

1. Farfesa Kingsley Moghalu

2. Chukwuka Monye

3. Dr. Mani Ibrahim

Kara karanta wannan

Jerin sunayen manyan yan siyasa 5 da suka sauya sheka daga APC zuwa PDP a kwanan nan

SDP

1. Adewole Adebajo

2. Khadijah Okunnu-Lamidi

PRP

1. Patience Key

2. Chief Kola Abiola

APGA

1. Angela Johnson

AP

1. Parfesa Christopher Imunolen

AAC

1. Omoyele Sowore

2. Madam Nonye Josephine Ezeanyaeche

Matashin da zai yi takarar Shugaban kasa a APC, ya nemi ayi masa karo-karon kudin fam

A wani labarin, Malam Adamu Garba II ya fara yakin neman zaben shugaban kasa gadan-gadan, ya yi kira ga mutane su taimakawa wannan tafiya da ya dauko.

Legit.ng Hausa ta fahimci Adamu Garba II ya saki lambobin akawun na banki ga masoyansa domin a taimaka masa da kudin da zai yanki fam a APC.

Garba ya ce duk da fam din takarar shugaban kasa a APC ya yi tsada, ba zai karaya da yin takara ba, domin ya nuna cewa irinsa sun damu da kasar nan.

Kara karanta wannan

PDP ta ci kasuwa da kudin saida fam, ta tashi da N600m daga hannun ‘Yan takara 17

Asali: Legit.ng

Online view pixel