Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Gwamna Yahaya Bello na Jihar Kogi, zai karbi fom din takarar zabensa a ranar Laraba, raho
Malam Adamu Garba ya ce a matsayinsa na ma’aikaci a kamfani mai zaman kansa, mutane za su yi masa kallon barawo idan har ya lale naira miliyan 100 ya siya fom.
Akwai kishin-kishin din samun rashin jituwa tsakanin ‘ya ‘yan jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya. Da alama dai za a samu matsala wajen zaben tsaida ‘dan takara.
Jam'iyyar APC ta sake magantuwa kan batun kudin fom din takara shugaban kasa, inda tace sam batun N100m ba komai bane, kuma APC bata yi kuskure ba ko kadan.
Shugaban Kungiyar Dawo Dawo Network (Masu Fafutikan Ganin Jonathan ya dawo mulki) Isa Kaskasara, ya ce Fafutikan Ganin Goodluck Jonathan ya dawo mulki sadaukarw
Babbar jam'iyyar hamayyar ƙasar nan, PDP ta fara shirye-shirywn zaɓen fidda gwanayen ta a zaɓen 2023, inda ta kafa kwamitocin da zasu tantance 'yan takara.
Ma'aijatan tsarin N-Power reshen jihar Kano sun yi karo-karon kudi a tsakanin su, sun tara makudan kudi miliyan N10m domin taimaka wa takarar Sha'aban Sharaɗa.
Babbar jam'iyyar adawar kasar, PDP za ta tantance yan takara 17 da ke fafutukar mallakar tikitin shugaban kasa na jam’iyyar gabannin zaben 2023 a ranar Juma'a.
Takarar Ministoci za ta iya gamuwa da kalubalen dokar zabe. Wani sashen dokar zaben ya ce dole sai an ajiye kujerar siyasa sannan za a iya shiga takara a 2023.
Siyasa
Samu kari