Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ba zai yi wa ɗan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, yakin neman zabe ba saboda ya ɗauki makiyan Ribas a tawagarsa.
Mai neman kujerar shugaban kasa karƙashin inuwar jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo, yace idan ya kafa gwamnati zai tafi da mata a manyan mukaman siyasar kasar nan.
Justis Ijeoma Ojukwu ta babbar kotun tarayya da ke zama a Calabar ta ayyana Bassey Otu a matsayin halastaccen dan takarar gwamna na APC a jihar Cross River.
Babbae jam'iyyar adawa a jihar Eso watau APC ta yi kura ga gwamna Godwin Obaseki na jam'iyyar PDP ya gaggauta sauka daga kujerar gwamna kan kalaman da ya yi.
Za a ji ‘Dan takaran APC, Bola Tinubu ya hadu da Yemi Osinbajo, an yarda cewa Mukarraban Mataimakin Shugaban kasa da ke Aso Villa za suyi wa APC aiki a zabe
Za a ji Jam’iyyar APC mai mulki tana cigaba da rasa dinbin mabiya a jihar Katsina, ‘yan kwanaki kadan bayan Mustapha Muhammad Inuwa ya bar ta zuwa PDP mai adawa
Bayanai daga babbar jam'iyyar hamayya PDP sun nuna cewa wasu tsagerun yna daba sun kai wa ayarin tawagar kamfen ɗan takarar PDP a Legas, sun jikkata mutane.
Jam’iyyar PDP a jihare Ribas ta fara kamfen dinta na zaben 2023 a jihar ta hanyar sakin motoci dauke da hotunan yan takararta amma babu Atiku Abubakar a jiki.
Dele Momodu yace daga zaben 1993, Asiwaju Bola Tinubu ya dauko manufofin da ya tallatawa. A cewar Momodu, babu abin da Gwamnatin APC ta tabuka illa masifa.
Siyasa
Samu kari