China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga yan Najeriya da kada su yi danasani da mulkin shugaba Muhammadu Buhari.
Mai martaba sarkin Benin, Oba Ewuare II, ya faɗa wa mai neman kujerar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar, cewa Allah ne mai ba da mulki kuma shi zai zaba.
Wani sabon bidiyo na shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, yana tikar rawa a wajen taron kaddamar da manufofin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yadu.
A ci gaba da tallata ɗan takarar shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, jam'iyyar PDP ta gudanar da gangami a jihar Edo, gwamna Wike da yan tsaginsa ba su je ba.
Yayin da siyasa ke kara zafafa a dukkanin sasaan kasar nan, jam'iyyar APC ta kara karfi a jihar Sakkwato, jihar da PDP ke mulki karkashin gwamna Aminu Tambuwal.
Duba da kara karbuwa da Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, ke kara samu, jam'iyyar APC ta yi wani hasashe kan wasu abubuwa da
Tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce ya sha suka sosai, har da kiransa fasto a arewa, saboda goyon baya da ya bawa tsohon shugaban kasa Goodluck Jona
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana cewa, cire sunan uwar gidan mataimakin shugaban kasa, Mrs Dolapo Osinbajo daga jerin tawagar gangamin kamfen din yada dan
Hon. Ibrahim Ebbo ya bada sanarwar ficewa daga APC a lokacin da ake kamfe. A jawabin da ya fitar, tsohon ‘dan majalisar yace ya canza sheka ne saboda ganin dama
Siyasa
Samu kari