Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Bola Tinubu mai neman zama shugaban Najeriya a APC yace babu sabani tsakaninsa da Farfesa Yemi Osinbajo. Tinubu yace ya yafewa mataimakin shugaban Najeriya.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai yace idan har Atiku Abubakar bai nemi afuwa ba, mutanensa ba za su zabe shi ba a takarar shugabancin kasa da yake yi a 2023
Cif Olisa Metuh, tsohon sakataren yada labaran jam'iyyar PDP ya bayyana yin murabus daga jam'iyyar baki daya domin ya dukufa a wasu lamurran na daban kuma.
Wani jigon jam'iyyar APC, Sam Nkire, yace duba abubuwan dake faruwa a babbar jam'iyyar adawa, cikin sauki Bola Ahmed Tinubu, zai samu nasara a zabe mai zuwa.
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiki, ya karyata rahoton dake yawo cewa ya karɓi mukami a tawagar yakin nemna zaben Atiku Abubakar, yace yana nan da Wike.
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaɓen shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Ladipo Johnson, yace babu wata tattauna wa a ƙasa ta rushe kamfe ga wani daban.
Wani babban Malamin Kirista kuma tsohon SSA ga tsohon gwamnan jihar Legas, Dr. Sam Ogedengbe, yace duk rintsi shi da mabiya ɗarikarsa zasu zabi Bola Tinubu.
Za a ji cewa rigimar cikin gidan da ake fama da ita tsakanin Darektocin jam'iyya da shugaban APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu ya gagara zuwa karshe har yau.
Gwamnan Ribas dake takun saka da shugabancin PDP, Nyesom Wike, yace a shirye yake da ya sauka daga mukamin gwamna idan har ya yi wa wani alkawarin zama gwamna.
Siyasa
Samu kari