Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Buba Galadima yace akwai shirin da ake yi da nufin a hana BVAS aiki a zaben 2023. 'Dan siyasar yace Sanata Kabiru Gaya ya kama kan shi da ya shiga talabijin.
Bayan bada gidansa a matsayin ofishin yakin neman zaben Tinubu/Shettima, tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Enugu, Dr Ben Nwoye, ya dauki wani mataki don
Dan a mutun jam'iyyar LP da ya dale dutsen Kilimanjaro mafi tsawo a Afrika ya bayyana yadda ya shafe awanni 10 da rabi yana kokarin hawa don kafa tutar jam'iyya
Tsohon ministan harkokin Neja Delta, Sanata Godswill Akpabio ya yi alkawarin tattaro kan masu zabe a Akwa Ibom da wasu wuraren don ganin nasarar dan takarar shu
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour na kara tsawon kafa da hannu wajen tallata kansa a fadin kasar nan gabanin zaben 2023 mai zuwa nan kusa
Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta soke hukuncin da mai shari'a Iyang Ekwo na babbar kotu ya yanke a ranar 8 ga watan Maris na koran gwamna David Umahi
Jami'in titsiye na hukumar EFCC, Shehu Shuaibu ya bayyana cewa, wasu kudade N4.6bn da ake zargin an tura asusun hadin gwiwa an yi amfani dasu ne wajen yin kamfe
Wasu dalibai sun ce Bola Tinubu da Kashim Shettima za a zaba. Amma an ji Kungiyar daliban kasar tace sai ta duba manufofin masu neman mulki, sannan tayi zabe.
Jigon jam’iyyar NNPP mai kayan marmari, kuma tsohon makusancin Shugaba Muhammadu Buhari, Buba Galadima, Kabiru Gaya, yana cin taliyarsa ta karshe ne a majalisa.
Siyasa
Samu kari