Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Dumbin magoya bayan dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP a Legas, Abdulazeez Adediran da aka fi sani da Jandor, a ranar Alhamis, sun koma jam'iyyar APC. Wadanda
Kungiyar magoya bayan tsohon gwamnan jihar Legas kuma ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, SWAGA, tace mata zasu dama a gwamnatin Bola Ahemd Tinubu.
Hukumar 'yan sandan jihar Sakkwato tace dakaru sun yi nasarar cafke wani mai suna Nasiru Idris ɗan karamar hukumar Sabon Birni, ɗauke da katin PVC guda 101.
Mun tattaro jerin Jihohi 7 da Peter Obi zai iya yi wa Atiku lahani a zaben shugaban kasa. Ya kamata Atiku Abubakar da PDP suyi hattara da Peter Obi a 2023.
Mai neman zama shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yanzu haka yana can kasar Amurka domin gudanar da wasu tarukan neman goyon baya
Shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, Mahmood Yakubu ya bayyana cewa kashi 40 cikin dari na sabbin masu zabe da aka yiwa rijista dukksndu dalibai ne.
’Dan jarida kuma mai masaukin baki na gidan talabijin din Arise,Rufai Oseni,ya bayyana cewa a kagauce suke jiran ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC.
Kwanaki kalilan bayan gwamnan Ribas ya bayyana wa duniya cewa ba zai yi wa Atiku Abubakar kamfe ba, wasu gwamnonin APC guda biyu sun kai masa ziyara har gida.
Na’urorin BVAS za su canza yadda ake gudanar da zabe a Najeriya. Tsohon Sanata ya bayyana haka yayin da ya karbi bakuncin ‘yan APC National Integrity Movement
Siyasa
Samu kari