A labarin nan, za a ji yadda batun shugaban INEC, Joash Amupitan ke kara ɗauajr hankulan ƙungiyoyi masu zaman kansu domin neman a yi bincike kan alaƙarsa da APC.
A labarin nan, za a ji yadda batun shugaban INEC, Joash Amupitan ke kara ɗauajr hankulan ƙungiyoyi masu zaman kansu domin neman a yi bincike kan alaƙarsa da APC.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta haɗe da wasu jam'iyyun adawa 9 a jihar Ogun domin kawo ƙarshen mulkin gwamnan APC, Dapo Abiodun a jihar ta Ogun.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Kudu a majalisar dattawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar NNPP ya fice daga jam'iyyar zuwa PDP, bayan yasha kashi a zaɓen sanata.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a zaben 2023 karkashin jam'iyyar PDP, ya ce zai bar wa Allah sakayya idan bai yi nasara ba a kotu kan sakamakon zaben.
A zaben 2023, kowane ‘Dan takara ya ce shi ne wanda ya yi galaba, ba Bola Tinubu na Jam’iyya mai-ci ba. Tsohon Shugaban APC, Adams Oshiomhole ya yi magana.
Jam'iyyar Labour Party (LP) a jihar Adamawa, ta caccaki ɗan takarar kujerar gwamnan ta bisa goyon bayan ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu.
Wasu jihohi sun kai karar gwamnatin tarayya har gaban kotun koli a game da yadda aka gudanar da zaben shugaban kasa, sn yi dace duka wadannan jihohi na PDP ne.
Bola Tinubu ya maidawa Atiku Abubakar martanin shigar da kara/ Jawabin Festus Keyamo ya yi ikirarin watsi da tsarin karba-karba ya jawo Atiku ya rasa takara.
Uwargidan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tayi kira ga ƴan Najeriya da su yarda da nasarar da Bola Tinubu ya samu a zaɓen shugaban ƙasan Najeriya.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar sa take ta ƙulla ƙawance da Peter Obi, ɗan takarar Labour Party.
Siyasa
Samu kari