Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Hukumar INEC ta sanar da kammala zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya. INEC ta ce jam'iyyu takwas ne suka raba kujerun majalisa amma PDP a APC sunfi.
Hadimin PCC na APC, Dele Alake ya ce Peter Obi ya yaudari matasa ne a zabe, ya yi amfani da kabilanci da addini, ya ce babu ta yadda LP za ta iya kafa gwamnati.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bayar da tabbacin cewa babu abun da zai samu bayanan da ke kan na'urorin BVAS idan aka sake saita na’urorin.
An yi tunanin Festus Keyamo yana cikin Lauyoyin da za su ba Bola Tinubu kariya. An gano Ministocin ba za su iya shiga shari’ar zabe ba sai bayan 29 ga Mayu.
Bayan an gama murnar ya ci zabe, Hukumar zabe ta INEC tayi waje da sunan Gboyega Adefarati a cikin 'yan majalisa. Idan aka tafi a haka, PDP za tayi nasara.
Festus Keyamo ya yi bayanin cewa bisa kundin tsarin mulki, minista mai ci ba zai iya shiga sahun tawagar lauyoyi masu tsayawa ba har sai bayan an mika mulki.
Za a ji inda ‘Yan takara suka kai kudin kamfe a jihar Katsina bayan Lawal Uli sun yi karar Sanata Lado Danmarke, Aminu Ahmed Yar’dua, da Mustapha Inuwa a Kotu.
Kungiyoyin EiE da SB Morgen (SBM) sun saki sakamakon bincike da suka gudanar don gano wadanda za su iya lashe zaben gwamnoni da za a yi ranar 11 ga watan Maris.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) da yunkurin lalata hujjar da ke kunshe a cikin na’urorin BIVAS.
Siyasa
Samu kari