Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Yan kwanaki kafin zaben gwamna na ranar 11 ga watan Maris, jam'iyyar Labour Party (LP) ta kasa ta rushe shugabannin jam'iyyar na jihar Ribas saboda cin amana.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya sanya labule da gwamnonin jam'iyyar a birnin tarayya Abuja. Taron bai rasa nasaba da zaɓen gwamnoni.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta bayar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun yan majalisar dattawan kasar a yau Talata, 7 ga watan Maris.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana jerin sunayen manyan lauyoyi a Najeriya da zasu kare nasarar da Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasan da aka kammala.
Jam'iyyar Labour Party (LP), tayi kira ga magoya bayan ta kan su tabbatar cewa, ƴan takarar ta kawai suka zaɓa a zaɓen gwamnoni na ranar Asabar mai zuwa...
Yayinda ake saura yan kwanaki kalilan zaben gwamnonin jiha a Najeriya, Legit Hausa ta tattaro muku jerin yan takara kujerar gwamna karkashin jam'iyyar APC.
Wata babbar fasto a birnin tarayya Abuja, Sarah Omakwu ta ɗauki zafi inda ta bayyana cewa Bola Tinubu na jam'iyyar APC ba shi bane sabon shugaban ƙasar Najeriya
Dino Melaye ya ce canjin kudi da aka fito da shi gabanin zabe ba yaudara ne. Mai magana da yawun Atiku-Okowa a jam’iyyar PDP ya ce sun kashe N400bn a kamfe.
Kafin babban zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu, mutane da dama sun yi ta neman Kwankwaso da Peter Obi su yi hadaka don kwace mulki amma suka gaza.
Siyasa
Samu kari