A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Mista John Asake, dan takarar gwamna na jam'iyyar Labour a Kaduna a zaben 2023 ya karyata cewa ya janye wa dan takarar jam'iyyar PDP, Isah Ashiru takararsa.
Babban hadimin shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya bayyana cewa ƴan Najeriya sun gudanar da zaɓen shugaban ƙasa cikin kwanciyar hankali da lumana.
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta yi gagarumin gargadi ga yan siyasa da magoya bayansu gabannin zaben gwamna da za a yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kano, ta zargi hukumar DSS da ƙulla wata ƙullalliya domin kawo mata rashin nasara a zaɓen dake tafe na ranar Asabar
Ana zargin manyan PDP a Imo, Emeka Ihedioha, Ugochinyere Ikenga da Gerald Irona da kashe-kashe. PDP ta bukaci IC na ‘Yan Sanda ya tsige Kwamishinan 'Yan sanda.
An je har gida an kama mataimakin shugabn APC da ya yi kairin suna wajen haɗa wa jam'iyyar masu zabe a jihar Edo, mataimakin gwamna ne ya ba da umarnin haka.
A ranar 29 ga watan Mayu, Bola Tinubu zai hau kan kujerar Shugaban Najeriya. Rahoton nan yana kunshe da abubuwan da zababben shugaban kasar zai fara kamawa.
Tsohon shugaban Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya ce ya yi kuka lokacin da aka ɗauke shi a matsayin mataimakin Yar'adu domin bai taba tsammani ba.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa har yanzu yana da kyakkyawar alaƙa tsakanin sa da tsohon gwamnan jihar, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Siyasa
Samu kari