Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta yi sulhu da Iran idan ta zo da gaskiya, idan kuma akasin haka ne shi ma sun shirya.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta yi sulhu da Iran idan ta zo da gaskiya, idan kuma akasin haka ne shi ma sun shirya.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna, tayi kira ga masu kaɗa kuri'a da su tabbatar sun fito ranar zabe sun zabi ƴan takarar da suke so.
Rahoton nan ya tattaro kusoshin PDP da suka bayyana goyon bayansu ga ‘yan takaran wasu jam’iyyun kamar su Gwamna Seyi Makinde, Okezie Ikpeazu, Ifeanyi Ugwuanyi
Dan takarar gwamnn jihar Kwara a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar YPP ya janye daga takara, ya koma bayan gwamnan jihar kuma ɗan takarar jam'iyyar APC a zaɓe mai zuwa
Za a ji labari cewa a ra’ayin Prince John Mayaki yana, abubuwa biyu Muhammadu Buhari zai yi domin ya iya wanke kan shi daga zargin kin yi wa kotun koli biyayya.
Wani nazari wanda ya kunshi jin ra'ayin al'umma da wasu kungiyoyi na suka yi na nuna irin yadda jam'iyyu za su fafatta a zabukan gwamnoni da ke tafe ranar 18.
A kalla jam'iyyun siyasa 30 ne suka janye wa dan takarar gwamna na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, baya a jihar Ogun ana kwana biyu zaben gwamna.
Wasu da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne sun kai wa tawagar dan takarar majalisar jihar Legas karkashin jam'iyyar Labour, Olumide Oworu hari yayin kamfe.
Wasu miyagu da ake kyautata zaton 'yan daban siyasa ne sun farmaki tawagar kamfen PDP a Ibadan ranar Alhamis, sun yi ajalin kansilan PDP, sauran sun tsira.
Bola Tinubu, zababben shugaban kasar Najeriya, ya yi magana kan gwamnatin da zai kafa yana mai cewa ba zai yi gwamnatin hadin gwiwa ba sai dai ta cancanta.
Siyasa
Samu kari