Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Wani fasto a Ibagwa-Aka, Igbo-Eze ta Kudu da ke jihar Enugu, ya halaka yara hudu da tabarya lamarin ya girgiza al’umma tare da tayar da hankulan mutane.
Jami'an tsaro sun kama wani da ake nema ruwa a jallo bisa zargin garkuwa da mutane a sansanin aikin Hajji da ke Abuja yayin da ake tantance maniyyata.
'Yan bindiga sun kashe manoma 15 a jihar Kebbi a gonakinsu, yayin da mutane 37 suka mutu a hadarin jirgin ruwa a Kwara bayan dawowa daga kasuwar mako.
Sanata Ede Dafinone mai wakiltar mazabar Delta ta Tsakiya yana fuskantar barazanar kiranye daga majalisar dattawa. Wata kungiya ta yi masa barazana.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwa kan matsalar rashin tsaro. Zulum ya ayyana ranar Litinin don yin azumi a fadin jihar.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Miyaguk sun yi awon gaba da mutane zuwa cikin daji tare da kashe wasu daban.
An nemi Shugaba Tinubu ya sallami ministan tsaro, Mohammed Badaru Abubakar; karamin ministan tsaro, Bello Matawalle; da ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu.
Yan bindiga sun kuma kai hari a jihar Kogi inda suka kashe matasa uku da ake zargin ‘yan sa-kai ne a Ofoloke bayan sace basarake a garin kwanaki kadan baya.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Ikorodu a jihar Legas, Babajimi Benson, ya bayyana ba kananan hukumomi 'yancin cin gashin kai zai magance rashin tsaro.
Labarai
Samu kari