Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
An cimma matsaya tsakanin kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU da Gwamnatin tarayya kan kudin alawus N22.17 billion da N30 billion kudin gyaran jami'o'i.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana cew agwamnatinsa zata jira taga matakin da gwamnatin Legas zata ɗauka kan rahoton kisan masu zanga zanga a bara .
Rahoton da NBS ta fitar ta bayyana yadda tattalin arzikin Najeriya ya karu da kashi mai tsoka. Najeriya ta samu kari a tattalin arzikin kasar a kwata na uku na
Babu mamaki kasar Amurka ta hukunta gwamnatin Najeriya a dalilin cin zarafin farar hula. Ana zargin jami’an tsaro da yi wa masu zanga-zanga kisan kiyashi.
Ifeanyi Ejiofor, Lauyan shugaban kungiyar masu rajin kafa kasar Biafra ta IPOB ya ce tunda jami’an DSS su ka kama Nnamdi Kanu, ba su bar shi ya sauya tufafi ba.
Gwamnatin shugaba Buhari ta sanya hannun kan wasu kudurorin doka da suka shafi sauyin yanayi a Najeriya. Dokokin guda biyu yanzu sun shiga tsarin dokar a Najeri
Alakaluman da suka fito daga jihar Katsina sun nuna cewa an samu raguwan kai hare-haren yan bindiga da satar mutane a faɗin jihar na tsawon watanni huɗu baya
Burin duk wani da nagari shine son ganin ya kyautata wa iyayensa ta hanyar dauke masu duk wasu dawainiya nasu da zaran ya kawo karfi da kuma ganinsu a wadata.
Yan fashin daji masu harkokin su a jihar sun koma amfani da wayar salula mai amfani da mitar rediyo ta Walkie Talkie, lamarin da ya firgita jama’a da dama a yan
Labarai
Samu kari