Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Ana zargin akwai wadanda suka nemi su wanke Abba Kyari daga zarge-zargen da ake yi masa. Alal-akalla wasu manya sun yi kokari wajen nemawa jami’in sauki a kotu.
Alkali Peter Kekemeke na babbar kotun Abuja ya yanke wa wasu korarrun ‘yan sanda biyu, James Ejah da Simeon Abraham hukuncin kisa a ranar Alhamis, Daily Nigeria
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Kano ya yi jawabinsa na farko tun bayan nasarar da tsaginsa ta samu a kotun daukaka kara ranar Alhamis, a birnin tarayya Abuja.
A ranar Alhamis, wata kotun majistare da ke Sabon Garin Zaria ta bukaci a kamo wata Basira Auwal bisa zargin ta da ji wa yaran kishiyar ta miyagun raunuka, Vang
Wasu masu garkuwa da mutane sun yi garkuwa da ɗan Basaraken kauyen Gwombe, Junaidu Ɗanjuma, yayin da yake kan hanyar komawa gida daga makotan kauye, sun kashe 1
An nada Jibrin a matsayin daraktan ci gaban kasuwanci na hukumar FHA a watan Agustan 2020, bayan tsige shi da kotu ta yi a matsayin mamba a majalisar wakilai.
Kotu ta yanke hukunci daurin shekaru 2 kan Baba Suleiman Darazo, babban direba a hukumar shari’a ta jihar Bauchi kuma shugaban kungiyar AUPCTRE reshen Bauchi.
Wata matar aure a Anguwar Rigasa dake cikin birnin Kaduna ta kai mijinta ƙara a Kotu bisa zargon ya ƙi yarda an ɗaura musu aure a baya da kuma bashin kudi.
Hukumar kula da ayyukan yan sanda (PSC) ta ce rahoton binciken da rundunar yan sandan Najeriya ta gabatar mata kan Abba Kyari, yana cike da kura-kurai da dama.
Labarai
Samu kari