'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Ministar kudi ta ziyarci inda ake aikin gadar ‘Second Niger’. Zainab Ahmed ta ce gwamnati ta batar da N157bn a kan wannan aiki da zai lamushe fiye da N200bn.
Sheikh Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo malami ne a tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar Bayero da Kano kuma shugaban cibiyar nazarin addinai a jami'ar.
Sifetan dan sanda mai shekaru 47 a duniya ya sheka lahira yana tsaka da saduwa da wata bazawara a wani otal da ke Ibadan, an zargi ya she maganin karin kuzari.
Jami’an ‘yan sanda a Kano sun yi nasarar bindige wasu masu garkuwa da mutane a kalla uku tare da ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a jihar Kano.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjoo ya ce kalubalen tsaro sun mamaye gwamnatin shugaban kasa, Muhammadu Buhari fiye da zaton mai tunani a halin yanzun.
Kotun ƙasar Amurka ta canza ranar gurfanar da Abba Kyari, dakataccen jami'in ɗan sanda da wasu mutumn biyar, bisa zarginsu da shiga sarƙakiyar damfarar $1.1m.
Babban limanin masallacin Apo Legislative Quarters Mosque, Shiekh Nuru Khalid, wanda aka dakatar kan wa'azin da ya yi da ake yi wa kallon na 'sukar gwamnati' ya
An yi wata takaitacciyar dirama a ranar Alhamis, 32 ga watan Maris a zauren majalisa tarayya yayin da ake tsaka da zama.Momah ya bayyana kirji bude a majalisar.
Jerin hare-haren da 'yan ta'adda suka dinga kai wa jihohin Kaduna da na Niger a cikin kwanakin nan yasa 'yan Najeriya sun fara tantama kan tsarin tsaron kasar.
Labarai
Samu kari