Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami’an hukumar ‘yan sandan Najeriya sun kama mutane 32 da ake zargin sun aikata laifuka daban-daban, ciki har da garkuwa da mutane, fashi da makamai, sumogal.
Muggan yan fashi da makami sanye da kaya irin ta yan sanda sun kutsa wani banki da ke Ikirun, hedkwatar karamar hukumar Ifelodun inda suka sace kudade masu yawa
Rahotanni da muka samu daga garin Buni Yadi dake jihar Yobe a gabashin Najeriya ya nuna cewa yan ta'addan ISWAP sun ari na kare yayin da suka hangi jirgin yaki.
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da dagacin kauyen Fankama, Ahmed Saidu, tare da matarsa da sauran mazauna kauyen da dama sakamakon wani farmaki da su ka kai da
Mawakin Davido ya bayyana dalla-dalla hanyoyin da za a bi wajen cike fom din tallafin marayu da ya kudurta ba gidajen marayu a kasar nan bayan tara masa kudi.
Jami'an tsaro na yankin kudu maso yamma wato Amotekun sun yi nasarar kama wani mutum saboda damkar mazakutar mai gidansa yayin da suke dambe da kuma zarginsa da
Da alama Tsadar da man fetur zai yi a gidajen mai a 2022 ya zarce yadda NNPC ta ke tunani. Mutanen Najeriya za su ga karin kusan 115% a farashin litar fetur.
Hukumar Dakile Cutattuka Masu Yaduwa a Najeriya, NCDC ta tabbatar da bullar nau'in cutar korona na Omicron da ke firgita kasashen duniya. Hukumar ta ce an gano
Jami’ar ABSU ta karbe satifiket din da ta ba Orji Uzor Kalu. Alkalin kotun daukaka kara da ke jihar Imo yace bai kamata a dawowa ‘dan siyasar da digirinsa ba.
Labarai
Samu kari