Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Wani mutumi a kasar Amurka ya samu yanci bayan shekaru 37 a kurkuku yayinda aka gano karyar laifin kisan kai akayi masa a shekarar 1984 a birnin Philadelphia.
Shugaban ƙasa, Muhammad Buhari, ya ce gwamnatin tarayya tare da gwamnatin jihar Zamafara na aiki ba ji ba gani domin ganin tdato ya koma jihar cikin lokaci.
Wata kotun majistare dake zamanta a Bauchi ta yankewa wani malamin makaranta hukunci sharen filin kwallon Abubakar Tafawa Balewa Stadium tsawon watanni uku.
Wata yarinya ta mai tallan ruwa ta ba da mamaki yayin da 'yan Najeriya suka gano yadda ta tsinci kudi ta kai gidan radiyo domin a nemi mai su. Martani ya biyo.
Mutane bakwai ne suka jikkata bayan wani sabani da ya afku kan zaben shugabannin kungiyar 'yan dako a kauyen Sabongida da ke karamar hukumar Gassol a Taraba.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta tuhumci gwamnatin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da kokarin sace N3 trillion da sunan kudin tallafin man.
Wata tankar dakon man fetur ta fashe a jihar Anambra kan hanyar da aka san tana tara mutane sosai, yanzu haka jami'an kashe gobara na kokarin kashe wutar .
Rahotanni sun kawo cewa an sallami Abdulmalik Tanko ne daga tsohuwar makarantar da yake jagoranta da koyarwa bisa zarginsa da aka yi da wawure wasu kudade.
Gwamnatin tarayya ta hakura da batun janye tallafin man fetur duk da an sa hannu a dokar PIA. Ashe dole ce ta sa shugaba Muhammadu Buhari ya ki yarda da karin.
Labarai
Samu kari