Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya taya al'ummar Musulman Najeriya murnan ganin watar Ramadana bayan sanarwan Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad.
Yan bindiga sun kashe wani treda a kasuwan Yantumaki a karamar hukumar Danmusa a Jihar Katsina a ranar Juma'a. The Punch ta rahoto cewa yan ta'addan sun kuma ra
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban kwamitin koli na harkokin addinin musulunci, Muhammad Sa'ad Abubakar ya sanar da ranar Asabar 2 ga watan Afrilu wacce t
Damgote na kara samun karin arziki tun bayan da rikicin Rasha ya faro. Yaznu dai ya dara wasu hamshakan attajiran kasar Rasha da ake ji dasu a fadin kasar.
Kakakin majalisar jihar Borno, Abdulkareem Lawan ya koka kan yadda har yanzu yan ta'addan ISWAP ke rike da iko a karamar hukumarsa ta Guzamala, hakan yasa mutan
A daren yau Juma'a ne a kwamitin ganin wata na kasa ya bukaci musulmai a Najeriya su fara duban jinjirin watan Ramadana na wannan shekara, inda ake jira...
Shehu Sani ya bayyana irin yadda shugabannin 'yan bindiga ke samun damar tattaunawa da gidajen jaridu, amma kuma ake samun tsaiko wajen kama su a kasar nan.
Yayin da ake shirin fara azumin watan Ramadana, yan bindiga sun kai hari ƙauyuka hudu a ƙaramar hukumar Anka ta jihar Zamfara, sun kashe akalla mutum 17 a harin
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba zuwa yanzun sun kai hari gidan kwamishinan Kwadugo na jihar Imo da safiyar Jumu'a, sun lalata gidan da abun fashewa.
Labarai
Samu kari