Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Asirin wani mutumi ya tonu a tashar motar garin Zuba, babban birnin tarayya Abuja, yan banga sun gano kayan da yake ɗauke da su Bindigogi ne kala daban daban.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ta hannun jami'an tsaron gwanatinsa, ya ceto DSP Usman Ali, daga hannun masu garkuwa da mutane kwanaki kaɗan da sace shi
Rahoton jaridar Daily Trust ya ce, an sace manoman ne a karamar hukumar Mafa da ke jihar Borno a Arewa maso Mabashin Najeriya a ranar Laraba 17 ga watan Agusta.
Wata baturiya ta yanke hukuncin jin yadda kasuwar Najeriya take, hakan yasa ta shiga daya daga ciki inda ta taimakawa mata 'yan kasuwa yin harkokin kasuwanci.
Wani bidiyon budurwa 'yar Najeriya tana bayyana saurayinta mai sana'ar kafinta cike da alfahari ya birge jama'a. Ta rungume shi tare da sumbatarsa a bidiyon.
Hon. Oluwole Oke yace Kwamitin asusun gwamnati a majalisar wakilan tarayya sun shiga binciken Ministan harkar gona da raya karkaka na kasa, Muhammad Mahmood.
Dakarun 'Operation Forest Sanity' a ranar Talata sun kai samame sansanin yan bindiga da ke garuruwan Kuriga da Maina a karamar hukumar Chikun inda suka ceto mut
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sabunta nadin Yusuf Bichi a matsayin shugaban hukumar tsaro ta farin kaya. Bichi ya hau karagar tun a watan Satumban 2018.
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) Farfesa Emmanuel Osodeke, a ranar Laraba shawarci dalibai kada su zabi ‘yan siyasar da ‘ya’yansu ke karatu a waje
Labarai
Samu kari