Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Kamar yadda aka saba a duk ranar Laraba, Muhammadu Buhari ya jagoranci taron FEC a Aso Rock, wannan karo an ga bakuwar fuska, domin Yemi Osinbajo ya samu zuwa.
Dachung Musa Bagos, dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar Jos South/Jos East, ya ce a yi amfani da Dalla miliyan 23 cikin kudin aka zargin Abacha ya sac
Honarabul Nnamdi Okafor, Shugaban masu rinjaye na majalisar jihar Anambra ya riga mu gidan gaskiya. Okafor ya rasu ne a daren ranar Talata a Afirka ta Kudu kama
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan, ya yi kura da babbar murya a gaggauta hukunta wanda ya kashe Malami a Yobe, majalisa zata rinka bibiya.
Rahoton da ke fitowa daga jihar Legas ya bayyana cewa, mutum daya ya mutu yayin da 10 suka jikkata a wani artabu tsakanin mabiya addinin gargajiya da kirista.
Shugaban Uwar Jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Sanata Iyorchia Ayu, ya bayyanawa 'yayan jam'iyya cewa suna da tabbacin lashe zabe a jihohi 25 a zaben 202
Wata Sojar Najeriya ta bayyana yadda wani saurayinta ya nuna mata kiyayya kawai don ta shiga aikin Soja. Budurwar ta bayyana hakan ne yayinda ta saki hotunanta.
Daraktan kudi da asusu na Hukumar Cigaban Niger Delta, Eno Ubi Otu, a halin yanzu yana hannun jami'an Hukumar Yaki da Rashawaka zargin sama da fadi da N25b.
Injiniya Mustapha Gajibo, dan asalin jihar Borno mai kera ababen hawa masu amfani da lantarki ya kera adaidaita sahu masu gudun 120km bayan chajin minti 30.
Labarai
Samu kari