Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na AEDC, ta fara yanke wutar lantarki a ofisoshin gwamnati a Jihar Neja saboda bashin da ta ke bi da ya haura Naira Biliyan 1.
Yan bindiga a ranar Laraba sun kashe sojoji guda uku a wani harin kwanton bauna da suka kai musu a karamar hukumar Bungudu, Daily Trust ta rahoto. Mazauna garin
Kwancewa Sarkin gargajiya rawani a Najeriya abu ne wanda aka dade ana yi tun bayan samun yancin Najeriya daga hannun turawan mulkin mallaka a shekarar 1960.
Hukumar yan sanda a jihar Borno ta bayyana wata mata mai shekara 46, Insa Henshaw, ranar Alhamis, 25 ga Agusta kan laifin satar yara uku zata gudu da su Legas.
Sanata Kashim Shettima, dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya magantu kan cece-kuce da aka rika yi kan salon shigar da ya yi zuwa taron NBA
Olumide Akpata, shugaban kungiyar lauyoyi, NBA, ya ce duk lauyan da aka samu da laifi wurin lalata rumfunan taro, sace wayoyin salula, da dukkan jami'ai, The Pu
Hedkwatar tsaro ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis, 25 ga Augustan inda ta kara da cewa an kama 'yan ta'addan a maboyarsu dake Deidei Abbatoir da kauyen Dukpa.
An bude ofishin jam'iyyar New Nigeria People Party NNPP na jihar Borno kwana daya bayan garkameshi da aka yi ranar Laraba. A cewar Honarabul Saifullahi Hassan.
Wani abu da ya matukar daukar hankali shine yadda jinin sarautar suka shiga wurin liyafar cikin kasaita da kwalisa inda suka haska da walkiyarsu tare da kyalli.
Labarai
Samu kari