Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Mutum 22 da sukayi Fom din N100m na takara a zaben fidda gwanin shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) zasu gana don hada kai wa Tin
Ana ci gaba da shagalin bikin diyar sanata Sahabi Ya'u mai wakiltan yankin Zamfara ta arewa a majalisar dokokin tarayya, Amina Ummi da angonta Muhammad Auwal.
Kyaftin din kungiyar Super Eagles, Ahmed Musa da matarsa sun samu karuwar da namiji. Kamar yadda dan wasan ya wallafa a soshiyal midiya an sanya masa suna Adam.
Wani dan bautan kasa kirista, Jeremiah Shimasaan, da ke aikinsa a Gusau, babban birnin jihar Zamfara ya gina wurin alwala kuma ya gyara bandaki guda uku a wani
Yajin aikin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) ya shiga kwanaki 191 ya zuwa ranar Alhamis, 25 ga watan Agusta, sai dai, wasu jami’o’in jiha sun fice daga wannan.
Wata alkalin kotun shari'a a Kaduna, malam Salisu Ababakar-Tureta, a ranar Laraba ya amince zai bada tallafin N100,000 don biya wa wani Salisu Salele sadaki ya
'Dan biloniyan 'dan kasuwa, Rabiu Abdulsamad Rabiu, ya yi murabus daga matsayin zababben daraktan kamfanin BUA Foods Plc, kamfanin samar da abinci a kasar nan.
Allah ya albarkaci wata matar aure da haihuwar yara hudu a lokaci daya bayan ta shafe tsawon shekaru bakwai tana ta jiran tsammani ba tare da haihuwar da ba.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu cike da sha'awwar wani katafaren jirgin sama wanda ke dauke da dakunan barci har guda biyu, sun kira shi gida mai tashi.
Labarai
Samu kari