Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Wasu tsageru sun kutsa har cikin gida da daddare, sun bindige tsohon sakataren tsare-tsare na jam'iyyar PDP a gundumar Mangu, karamar hukumar Mangu jihar Filato
Manyan alamu na nuna kungiyar malamai masu koyarwa na jami'o'in, ASUU,sun ayyana yajin aikin sai baba ta gani bayan gazawa gwamnatin tarayya na biyan bukatunsu.
An tsinta gawar Malete Tobiloba Daniel tare da wata da ake zargin budurwarsa ce mai suna Arewa Abayomi duk daliban jami'ar jihar Kwara a dakin kwanan Daniel.
Masu sana'ar sutturu a kasuwar Kantin Kwari suna cigaba da kirga asara bayan ambaliyar ruwa ta lalata kayan sama da N200m a sama da shaguna 250 da rumfuna.
Mutane uku sun rasu, yayin da wasu 15 suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a karamar hukumar Takai ta Jihar Kano, Daily Trust ta rahoto. Hukumar kwana-k
Daya cikin 'ya'yan Gwamna Nasir El-Rufai na Jihar Kaduna, ya janyo cece-kuce a dandalin sada zumunta bayan ya kira kungiyar ASUU 'kungiya mara amfani'. ASUU, a
Duk a shagalin bikin diyar sarkin Kano, Ruqayya Bayero, an gudanar da taron 'Lugude' inda mata rike da tabare suka sha daka tare da wakokin al’adu na aure.
Hukumar gidajen gyaran hali ta babban birnin tarayya, ta sanar da mutuwar daya daga cikin mazauna gidan yarin Kuje sakamakon rashin lafiya da yayi fama da ita.
Lamarin ta'addancin yan bindiga shi ne babban abun da ke ɗaga wa mutane hankula a arewa ta yamma, wasu yan ta'adda sun illata wani mutumi na har abada a Zamfara
Labarai
Samu kari