Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Alaafin na Oyo, Oba Lamidi Adeyemi lll, ya riski magabatansa a daren Juma'a, wanda hakan ya kawo karshen shekaru 52 da ya yi a karagar mulkin masautar Oyo.
Jaruma Fati Slow ta fito ta goyi bayan caccakar abokiyar sana’arsu, Nafisa Abdullahi da Naziru Ahmad ya yi kan zagin iyayen da ke tura ‘ya’yansu almajiranci.
Alaafin na Oyo, Oba Lamidi Adeyemi III, ya yi hasashen mutuwarsa, wata hadimar fadar ta yi ikirari. Ta fadi haka ne a lokacin da take zantawa da manema labarai.
Kudan zuma sun kai wa wasu daga cikin mutane da suka tafi fadar Alafin na Oyo, Oba Lamidi Adeyemi hari a ranar Asabar yayin da suka tafi yin ta'aziyya. The Punc
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a ka hanyar Kaduna-Birnin Gwari sun sake kashe wani dan kasuwan Kano, Umar Sani, bayan karbar kudin fansa daga yan
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban Kungiyar Makiyayan Shanun Najeriya ta Miyetti Allah (MACBAN) na reshen Kudu maso Gabas, ya koka akan yadda ‘yan bindiga suka sac
Rundunar ‘yan sandan Jihar Yobe ta tabbatar da batun kisan gillar da mayakan Boko Haram suka yi wa mutane 10 yayin da su ka raunana wasu da dama, Daily Nigerian
Femi Adesina, Kakakin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce babu karuwar da Buhari ze yi don tsohon gwamnan Filato, Joshua Dariye da tsohon gwamnan Jihar Taraba
Da safiyar Asabar aka samu labarin cewa Allah ya yiwa Sarkin Oyo, babbar Sarki a kasar Yarbawa, Oba Lamidi Adeyemi, rasuwa. Oba Adeyemi ya mutu ne da yammacin.
Labarai
Samu kari