Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Gwamnan Jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, ya bada umurnin a fara yi wa masu tura baro, direbobin adaidaita sahu, direbobin bas da manyan motocci rajista a
Hawaye sun kwaranya yayin da aka binne mutanen da harin ta’addanci ya cika da su a cocin Katolika na Saint Francis dake unguwar Owaluwa, yankin Owo, jihar Ondo.
Wani lauya ya hadda cece-kuce a shafin tuwita bayan ya tsoma baki kan abin da ya shafi masu ba da haya da kuma mutanen da ke karban hayar wurare don zamansu.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunan Kabir Ibrahim Masari, a matsayin abokin takararsa. Legit.ng ta kawo maku wasu muhimman abubuwa game da Masari.
An kashe wani jami'in soja mai mukamin manjo a wani hari da yan ta'adda suka kai wa tawagar motoccin sojoji a karamar hukumar Mariga ta Jihar Niger. Majiyoyi da
A jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce masu daukar doka a hannunsu, rike makamai ba bisa ka’ida ba da kuma cin gajiyar rashin tsoro za su fuskanci hukun
A kokarin tabbatar da zaman lafiya a Najeriya da Tafkin Chadi, sojojin Najeriya da haɗin guiwar rundunar ƙasa da ƙasa sun aika sam da kwamandoji 20 lahira.
An ceto matar Usman Baffa, shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC), na karamar hukumar Magama a jihar Neja, Habiba Baffa, wacce aka yi sace a Minna.
Jalingo - Hukumar yan sandan jihar Taraba ta damke wani da ake zargin yana hada Bam kuma dan kungiyar Boko Haram wanda ya kai hari bam 3 a jihar shekarar nan.
Labarai
Samu kari