A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Jam'iyyar African Democratic Congress, ADC ta dakatar da Dumeni Kachikwu, dan takarar shugaban kasarta. Hakan na zuwa ne awanni bayan da Kachikwu ya goyi bayan
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'anatti, EFCC, tun kafuwarta a 2003 karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ta kama a kal
Matashin da ya kashe iyayensa a jihar Jigawa, Mukaila Ahmadu, ya bayyana dalilin da ya ya hallaka iyayen da suka haifeshi da tabarya a karamar hukumar Gagarawa.
Kwaryar birinin Kano ta cika ta batse a ranar Juma'a yayin da 'dan sarkin Kibiya, Alhaji Umar Usman ya auri diyar Mai Martaba Sarkin Kano, Rukayya Aminu Bayero.
Dan takaran kujerar gwamnan jihar Ogun karkashin jam'iyyar Peoples Redemption Party PRP, Farfesa David Bamgbose, ya rigami gidan gaskiya. Dan takaran ya mutu
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ce ta fara kama masu bara a titunan jihar, har ta yi nasarar kama mabarata 931 cikin makonni biyu. Hisbah ta koka cewa bata gari
Da aka fara hirar, an tambaye ko zai iya bari matarsa ta kasane da wani na tsawon mako guda shi kuwa a bashi zunzurutun kudi har Naira biliyan 8.5 na kudade.
'Yan bindiga a ranar Juma'a sun sace masu bauta da tarin yawa daga masallacin Juma'a na yankinn Zugu dake karamar hukumar Gummi Liman zai fara huduba a Zamfara.
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince da karin alawus din yawon aiki, DTA, ga ministoci, manyan sakatarorin gwamnati da ma'aikata daga mataki na 1 zuwa 17.
Labarai
Samu kari