Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Rauf Aregbesola ya bayyana a kwamitin majalisa, ya bayyana abin da ya faru ranar da aka fasa gidan yarin Kuje. Ministan Ya yi Karin Haske Kan Abin da Ya Faru.
A wani abu da yayi kama da kura ke kiran kare maya, wata kungiyar 'yan bindiga sun cafke wani barawa a jihar Katsina tare da mika shi hannun jami'an tsaro.
Bayan ‘Yan Kwanaki da Shawo Kan Matsala, Ma’aikatan Wuta Na Barazanar Yajin-Aiki. Tattaunawa da shugabannin NUEE da SSAEC ya dauki salo na dabam a garin Abuja.
Alkali ya aika wani matashi mai shekaru 23 gidan maza bayan ya watsawa wata 'yar sanda kashi bayan an garkamesa a caji ofis sakamakon cin zarafin wata tsohuwa.
Mambobin kungiyar ta'addanci na Boko Haram da iyalinsu sun yi kaura zuwa yankin dajin Sambisa saboda ambaliyar ruwa, suna fama da karancin abinci da makamai.
‘Yan Independent Petroleum Marketers Association of Nigeria sun fara yajin-aiki, suna bin Nigerian Midstream and Downstream Petroleum Regulatory Authority bashi
Kwamitin kungiyar daliban Najeriya ta kasa (NAN) ya saki cikakkun jerin sunayen sabbin shugabanninta da aka zaba a babban taronta da ya gudana a ranar Asabar.
An yi umarni a ga bayan masu tada kayar baya. Ministan harkokin gida yace an ba jami’an tsaro wa’adin nan da Disamba a ga karshen ‘yan bindiga da ‘yan ta’adda.
Yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun toshe hanyar Birnin-Gwari zuwa Funtua, a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna, sun kashe mutum 2.
Labarai
Samu kari