Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
A kalla rayuka 16 da suka hada da jami'an tsaron hadin guiwa na farar hula suka rasa rayukansu a hare-haren da mayakan da ake zargin 'yan ISWAP suka kai Borno.
Wasu fusatattun matasa, a ranar Asabar sun kona wani da ake zargin barawo ne a Bayelsa, babban birnin jihar. Lamarin ya faru ne a kusa da Customs Road Junction
Uwar jam'iyyar All Progressives Congress APC a ranar Juma'a ta mikawa hukumar gudanar da zabe sunayen yan takararta na kujerun majalisar dattajian tarayya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari wani kauye dake ƙaramar hukumar da gwamnan Bauchi ya fito, Alkaleri, sun yi kokarin sace mutane amma matasa suka tarbe su
Wani karamin yaro ya kashe kowa da kwalliyarsa mai ban mamaki yayin da ya fito ranar burin aiki ta makarantarsu sanye da rigar jami’in sojan ruwa, hotunan sun y
Kungiyar kare hakkin Musulmai watau Muslim Rights Concern (MURIC), ta yi murnar hukuncin kotun koli wacce ta halastawa dalibai mata sanya Hijabinsu a jihar Lega
Gwamnan Jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, ya bada umurnin a fara yi wa masu tura baro, direbobin adaidaita sahu, direbobin bas da manyan motocci rajista a
Hawaye sun kwaranya yayin da aka binne mutanen da harin ta’addanci ya cika da su a cocin Katolika na Saint Francis dake unguwar Owaluwa, yankin Owo, jihar Ondo.
Wani lauya ya hadda cece-kuce a shafin tuwita bayan ya tsoma baki kan abin da ya shafi masu ba da haya da kuma mutanen da ke karban hayar wurare don zamansu.
Labarai
Samu kari