Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Idan baku manta ba, ASUU dai ta shiga yajin aikin ne tun ranar 14 ga watan Fabrairun bana, inda ta kora dalibai gidan iyayensu tare da maida su 'yan zaman banza
Iyalan mai tattaunawa da yan ta'adda don ceto mutane, Tukur Mamu sun yi martani kan kayan sojoji da aka gano a gidansa suna mai cewa na dansa ne, jami'in sojan
Gwamna Nyesom Ezenwo Wike na Jihar Ribas ya karbi bakuncin Sarkin Musulmi, Mai Martaba Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar a yau Juma'a 9 ga wata.
Wani mai amfani da Facebook, Momodu Bameyi, ya yi alhinin rashin abokinsa, wani lackara, wanda ya rasu a cikin motarsa. Bameyi ya bayyana cewa marigayin lakcara
Fitaccen mawakin yana fuskantar kotu dake Ajah a kan zargin aikata laifuka uku da suka hada da cin zarafi, hana 'dan sanda yin aikinsa da kuma garkuwa da mutum.
Yan sandan farin kaya na DSS na cigaba da bibiyan wadanda ke da alaka da Tukur Mamu, wanda ya taimaka wurin sulhu da yan bindiga, a yayin da suka kama surukinsa
Shugaban uwar jam'iyar All Progressives Congress (APC), Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa jam'iyyarsa ba tada wata zabi da ya wuce ta lashe zaben shugaban 2023.
A kalla yara uku ne suka rasu a yayin da wani gini ya rufta a ranar Alhamis a karamar hukumar Dutse bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya, in ji yan sanda.
Tsohon dan kwallon kasar Ingila, Trevor Sinclair, ya sha suka bayan jawabin da ya saki a shafinsa na Tuwita inda yayi kira ga bakaken mutane kada suyi jimamin
Labarai
Samu kari