Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
'Yan bindiga a ranar Alhamis sun kai hari tare da kone ofishin 'yan sanda, shaguna da gidaje uku a kauyen Zugu dake karamar hukumar Bukkuyum ta jihar Zamfara.
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano a halin yanzu tana shirin yin dokar kafa sharruda kan amfani da kafafen sada zumunta wato soshiyal midiya. Domin hakan, hukumar tan
Eric LaBrie, matar da ta yi fice saboda soyayya da abubuwa marasa rai ta ce tana sha'awar Husumiyar Eiffel, irin sha'awa da ake yi wa mutum, rahoton The Cable.
A kalla mutum 22 ne aka sace a wani gari da ke Abuja bayan harin da wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kai. Da ta ke tabbatar da harin, Rundunar
Wani mamba a majalisar dokokin jihar Ribas, Hilary Bisong, ya waiwayi malaman Jami'a da ke mazaɓarsa, inda ya ba su tallafin kudi N900,000 don rage harkokin su.
Wasu yan bindiga sun farmaki ofishin yan sanda a yankin karamar hukumar Ukehi jihar Kogi, sun kashe Insufekta a harin wanda suka yi amfani da abubuwan fashewa.
Shugaban Kungiyar Kare Hakkin Makiyaya ta Nomadic Rights Concern (NRC), Farfesa Umar Labdo, ya ce fulani ba yan ta'adda bane, ko yan fashi ko bata gari, Nigeria
Mahukuntan sojojin sun kuma ce sojojin sun kama wasu da ke hada kai da maharan, ciki har da wani fitaccen dillalin bindigu da kuma samar da kayan aikin Boko Har
Dakarun Sojoji na Operation Whirl Stroke, ta ce ta kama wani hatsabibin dilallin bindigu, Ardo Manu Abdulrahaman Maranewo, wanda jami'an tsaro ke nema a jallo.
Labarai
Samu kari