A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Biyo Bayan mutuwar mahaifiyarsa Sarauniya Elizabeth, Yariman Charles, ya zama Sarkin Masarautar Ingila, Fadar Mulkin Buckingham ta sanar a yau ranar Alhamis.
Hukumar DSS ta bayyana cewa ta bankado abubuwa da dama a gidan mutumin dale cinikin kudaden fansan fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna da yan bindiga duka sace
Kotun daukaka kara dake zamanta a Fatakwal saukake hukuncin zaman shekaru 26 da babbar kotun tarayya dake Yenagoa Bayelsa ta yanke kan Yunusa Dahiru Yellow.
Shahrarren dan damfarar yanar gizo, Ramon Abbas, wanda akafi sani da Hushpuppi ya ce dakataccen dan sanda Abba Kyari na iya kasheshi idan gwamnatin Amurka.
Mai martaba Ooni na Ife, Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi, Ojaja II, na shirin sake angwancewa da tsaleliyar budurwa awanni 24 bayan ya auri Olori Mariam Anako.
Wata yar Najeriya ta tada kura a kafafen yada zumunta bayan bayyana cewa ita mutum ce mai al'aurar mata da na maza. A bidiyon TikTok din da ta saki, ta bayyana
Da yiwuwan auren shekaru 20 ya mutu bayan maigida ya gano dukkan 'yaya biyar da matarsa ta haifa ba nasa bane. Mutumin ya gudanar da binciken asibiti na DNA.
Mai magana da yawun rundunar 'yan sanda reshen jihar Enugu, Danile Ndukwe, ya tabbatar da mutuwar jami'an yan sanda uku bayan musayar wuta da 'yan bindiga.
A kalla mutane bakwai ne suka jikkata bayan wani gini da ba a kammala ba mai hawa biyar ya rufta a safiyar ranar Alhamis, rahoton Nigerian Tribune. Ginin da ya
Labarai
Samu kari