Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Yan Sanda a Jihar Kaduna sun bindige wani dan bindiga kuma suka kwato AK-49, da wata bindigar kirar gida Najeriya da babur guda daya a Kaduna. Lamarin ya faru n
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da basaraken al’ummar Isuokoma mai cin gashin kansa a karamar hukumar Onicha ta jihar Ebonyi, Eze Ambrose Ogbu, inji rahoto.
Hukumar yan sandan kasar ta tabbatar da labarin cewa an garkame Ekweremadu a kurkuku kuma za'a gurfanar da su a kotu ranar Alhamis bayan gudanar da bincike.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da babban jami'in yan sanda a jihar Nasarawa yayin da yake zagaye, sun nemi iyalansa su tattara musu miliyan N5m.
Yan yankunan da ta'addancin 'yan bindiga yayi kamari a yankin Kusherki na karamar hukumar Rafi ta jihar Niger sun nemi zaman lafiya da kungiyoyin 'yan bindiga.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ike Ekweremadu ya ce har yanzu bai samu sanarwa daga ubangidan nasa ba a hukumance kan batun kama shi.
Wata kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a Kano, a ranar Alhamis ta bada umurnin a tsare wani Badamasi Abubakar a gidan gyaran hali bayan ya amsa laifin dage
Kigali - Shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyarar yawon ganin ido gidan tarihin kisan kare dangi na kasar Ruwanda da ya auku kimanin shekaru 29 da suka gabata.
Jami'an yan sanda reshen jihar Zamfara sun ceto wasu mutane 14 a yayin wani aiki da suka gudanar a dajin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe ta jihar.
Labarai
Samu kari