A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Dakarun hukumar 'yan sanda reshen jihar Edo sun yi ram da wani likuta kwararre wanda ake zargin da amfani da iliminsa wajen kashe mutane da sace Motocinsu.
Budurwa ta koka kan yadda ta rabu da saurayinta da suke shirin aure saboda ta samu wani mai kudi, mai kudin ya guje ta gashi saurayin ya koma turai da matarsa.
Ciyamomin kungiyar kiristoci ta Najeriya, CAN, suna cigaba da nuna rashin amincewarsu da tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi, tana cewa ba za ta y
Wani rubutu da mutane ke ta turawa abokanansu musamman a dandalin sada zmunta Facebook dake nuna cewa Mamu ya yi tone-tone a magarƙamar DSS karya ce tsagwaronta
Orji Uzor Kalu ya yace a daina zargin shugaban kasa a kan matsalar aikin yi. Shugaban masu tsawatarwa a majalisa ya fadi abin da ke jawo zaman kashe wando.
An kafa kwamiti a majalisar dattawa da zai yi bincike a kan satar danyen man fetur a Najeriya. Shugaban kwamitin, Sanata Bassey Akpan ya zanta da ‘yan jarida.
Gwamnatin Jihar Kano, a yammacin ranar Talata, ta yi taro da mambobin kungiyan ASUU na jami'o'in jiha guda biyu suna neman a dakatar da yajin aiki. Rahatanni n
Kwamitin rikon kwarya na majalisar wakilai kan ilimi a ranar Talata ya ja kunne gwamnonin kasar nan da su fifita ilimi ko kuma su shirya fuskantar kalubale.
Domin magancewa da samar da mafita ga matsalolin da suka shafi sauyin yanayi, gwamnatin tarayya ta yanke shawarar haramta amfani kananzir nan da shekarar 2030.
Labarai
Samu kari