Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wata kungiyar musulmi daga kudu maso gabancin Najeriya za ta kaddamar da Kur'ani mai girma da aka fassara zuwa harshen Igbo a ranar Juma'a, Daily Trust ta rahot
Gwamna Bello Matawalle, a ranar Talata, ya rattaba hannu kan wata sabuwar doka ta yaki da yan bindiga da laifuka masu alaka a jihar. A karkashin dokar, wacce ta
Jami'an rudunuar yan sa'akai JTF biyu sun rasa rayuwarsu a wani sabon hari da yan fashin daji suka kai kauyen Sabon Gero a karamar hukumar Chikun, jihar Kaduna.
Gabriel Zock, 'dan majalisar da ke wakiltar mazabar Kachia da Kagarko a tarayya, ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gaza tsayawa kan maganarsa da daukar.
Tun 2019 Lauyoyin EFCC su ka fara binciken Bukola Saraki bisa zargin ya saci kudi daga gwamnati. Shekaru uku kenan har yau ba a yanke hukunci a shari’a ba.
A cigaba da aikin tabbatar da zaman lafiya a arewa maso gabas, dakarun Operation Haɗin Kai da CJTF sun yi nasarar tura mayaƙan Boko Haram uku barzahu a Borno.
Tanko Ibrahim Muhammad zai iya samun kudin da sun haura Naira Biliyan 2.5. Baya ga kudin sallama da fansho da Tanko Muhammad zai karba, za a gina masa gida.
'Yan ta'addan da suka sace fasinjojin jrigin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris sun harba daya daga cikin fasinjojin da suka yi garkuwa da su.
'Yan bindiga sun kai farmaki wurin kiwon shanu wanda ba shi da nisa da filin jirgin saman Sultan Abubakar na jihar Sakkwoto. Sun kwashe sama da shanu 200 .
Labarai
Samu kari