Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Babban ‘Dan Sandan Najeriya ya lashe gasa a Amurka, ya kawo tutar Judo gida. Disu Olatunji Rilwan mataimakin kwamishinan ‘yan sanda ne da zai yi ritaya a 2026.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ce akwai bukatar gwamnatin Najeriya ta dauki matakin da zai sanya tunanin su gaba da ‘yan ta’adda da ‘yan fashi da.
Abuja - Ministan noma, Mohammed Abubakar, a ranar Alhamis ya ce duk da kalubalen tsaro da ake fama da shi a kasar, abinci bai ragu ba. Rahoton Channels TELE.
Ruqayya Aminu Bayero, kyakkyawar diyar sarkin Kano, Mai martaba Aminu Ado Bayero, na shirin amarcewa da angonta Amir Kibiya a ranar Juma’a, 2 ga watan Satumba.
Tsohon mai neman takarar shugabancin kasa na jam'iyyar NNPP, Olufemi Ajadi Oguntayinbo, ya zama ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a Jihar Ogun. Daily Trust ta gan
Gwamnatin Jihar Plateau ta janye lasisin dukkan makarantun Nursery, Frimare da Sakandare masu zaman kansu a Jihar, Daily Trust ta rahoto. Kwamishinan Ilimi na J
Wani saurayi bakin fata ya hadu da budurwa a zahiri bayan sun shafe tsawon shekaru biyu suna soyewa a soshiyal midiya ba tare da sun yi idanu hudu da juna ba.
Sarauniya Omobolanle ta dawo gida daga kasa mai tsarki inda ta sauke farali kawai sai ta tarar da wani tsadadden kyauta yana jiranta daga wani bawan Allah.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da babban malamin mabiya addinin kirista a yankin Ufuma, karamar hukumar Orumba ta arewa a jihar Anambra ran Alhamis.
Labarai
Samu kari