Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wata kwamitin bincike da aka kafa a karamar hukumar Tudun Wada ta jihar Kano ta gano asibitoci da magunguna na bogi 130 a jihar, cikinsu har da injiniya na wuta
Wasu bata gari da ake zaton yan bindiga ne sun halaka wasu mutane hudu ciki harda Kenechukwu Okeke, jigon jam'iyyar PDP a yankin Nodu Okpuno dake jihar Anambra.
Bidiyon wata karamar yarinya kyakkyawa wacce ke bacci a tsaye ya haifar da martani masu ban dariya a TikTok. An dai gano ta tsaye tana bacci kamar a katifa.
A yayin da aka shigo shekarar 2023, shekarar da za a canza shugaban kasar Najeriya,jama'a da yawa na da alhakin sauya akalar kasar baki dayan ta da gudumawarsu.
Wata kyakkyawar yarinya mai shekaru 7 da aka haifa da idanu masu kyalli ta sha hankali. Wasilat ita kadai ke dauke da idanu masu launin shudi a cikin gidansu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun harbi mutum daya kana sun sace mutane da dama yayin da suka kai hari gidajen jama'a a garin Jere, Kagarko da ke jihar Kaduna.
Attajiri kuma hamshakin mai kudin da ya fi kowa dukiya a Afrika ya ci ribar kudaden da ba a tsammani a duniya. Ya ci ribar kudi masu yawan a watan Disamba.
Matashi Salisu Hussaini mai shekaru 21 ya labarta yadda ya je raba fada tsakanin 'yan daba biyu dake barazanar halaka junansu amma aka soka masa wuka a hannu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu a kan kasafin kudin 2023 a ranar Talata, 3 ga watan Janairu a gaban shugabanni da yan majalisar dokokin tarayya.
Labarai
Samu kari