Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya koka kan yadda wasu ke kokarin bata masa suna ta hanyar zarginsa da boye biliyoyi a Abuja. Ya aika wasika ga EFCC.
Yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana kan abin da ya faru da tawagar kamfen Atiku a jihar Borno, IGP na 'yan sanda ya bayyana abin da hukumar ke yi a yanzu.
Sarkin Iwo, Oba Abdulrashed Akanbi Telu 1 ya yi kira ga takwarorinsa na kasar Yarbawa su koma ga Allah kuma su daina hada Allah da wani. Sun yi masa martani.
Kotu a birnin Kano ta umarci a kamo AA Zaura tare da gurfanar dashi a gaban kotu bisa zargin da ake masa na cin kudaden da ba nasa ba. An ce ya damfari wani.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana yadda tattaunawarsa da Sarkin Ingila, Charles III, ya gudana a ziyarar da ya kai masa ranar Labara a fadar Buckhingham.
Wasu yan bindiga sun kai mummunan hari garin Kaffinkoro da ke karamar hukumar Paiko a Neja inda suka budewa jama'a wuta, sun halaka mutum biyu da raunata wasu.
Wani magidanci ya janyo cece-kuce bayan ya rangadawa matarsa mai juna biyu kitso mai kyau. Magidancin bayan kwanaki ya sanar da cewa matarsa ta sauka lafiya.
Reshen mata na kungiyar dalibai musulmin Najeriya, MSSN, na jihar Legas tace yan takarar da zasu kare musu hakinsu da suka hada da damar saka hijabi zasu zaba.
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya bayyana a Landan cewa tattalin arzikin Najeriya zai amfana matuka da sauya fasalin Naira da za'ayi a watan Disamba
Labarai
Samu kari