Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Wani mutum mai shekara 55, Abdulawaheed Lamidi, ya rasa ransa yayin da ya kama daki a otel da budurwarsa a City International Motel, Council Bus-Stop, a Legas.
Wdanda suka yi garkuwa da kwamishinan yada labarai na jihar Nasarawa Lawal Yakubu sun bukaci a biya su N100m a matsayin kudin fansa kafin sako kwamishina...
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Usman Baba, ya zuba jami’an tsaro a makarantu, asibitoci, ma’aikatun lafiya, da muhimman wuraren more rayuwa na kasar nan.
Yan Najeriya a soshiyal midiya sun cika da murna bayan ganin sabbin motocin bas masu amfani da lantarki wanda Injiniya Mustapha Gajibo ya kera a Maiduguri.
Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kafa kwamiti da zai gudsnar da bincike kan yadda wasu makudam kuɗin fansho suka sulale a jami'ar KUST Wudil.
Smart Godwin, wani dalibin Najeriya wanda ya samu gurbin karatu domin yin digirinsa na 2 a Physics a North Carolina ta Durham, USA inda aka dau nauyin karatun.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Talata kafa kwamiti mai mutum 16 na kawo karshen cutar zazzabin cizon sauro (maleriya) a Najeriya, tare da nada Aliko Dangote
Wasu miyagun yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa ne sun tattara matafiya shida sun yi awon gaba da su a Kwara, yan sanda sun ce tuni suka ceto hudu.
Darajar Naira ta sake raguwa zuwa N683 kan kowacce dala a kasuwar hada-hadar canjin kudade ta FX, wacce aka fi sani da bakar kasuwa da ake yawan siya da siyarwa
Labarai
Samu kari