Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana mutanen da ya ce su ne ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Usman Ekukoyi, wani 'dan Najeriya dake siyar da gwanjo ya bayyana labarin yadda rayuwarsa ta sauya daga tallar gwanjo zuwa miloniya mai katafaren shagon kaya.
Shugaban Kasa ya nada muhimmin mukami a bangare tsaro na kasa. An samu sabon shugaba a cibyar National Counter Terrorism Centre (NCTC) ta Najeriya a makon nan
Wani mutum mai shekara 55, Abdulawaheed Lamidi, ya rasa ransa yayin da ya kama daki a otel da budurwarsa a City International Motel, Council Bus-Stop, a Legas.
Wdanda suka yi garkuwa da kwamishinan yada labarai na jihar Nasarawa Lawal Yakubu sun bukaci a biya su N100m a matsayin kudin fansa kafin sako kwamishina...
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Usman Baba, ya zuba jami’an tsaro a makarantu, asibitoci, ma’aikatun lafiya, da muhimman wuraren more rayuwa na kasar nan.
Yan Najeriya a soshiyal midiya sun cika da murna bayan ganin sabbin motocin bas masu amfani da lantarki wanda Injiniya Mustapha Gajibo ya kera a Maiduguri.
Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kafa kwamiti da zai gudsnar da bincike kan yadda wasu makudam kuɗin fansho suka sulale a jami'ar KUST Wudil.
Smart Godwin, wani dalibin Najeriya wanda ya samu gurbin karatu domin yin digirinsa na 2 a Physics a North Carolina ta Durham, USA inda aka dau nauyin karatun.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Talata kafa kwamiti mai mutum 16 na kawo karshen cutar zazzabin cizon sauro (maleriya) a Najeriya, tare da nada Aliko Dangote
Labarai
Samu kari