Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Wani takalmi ya ba da mamaki yayin da aka bayyana yadda yake da kuma kalansa. Mutane sun bayyana mamakin da suka shiga bayan ganin abin da basu taba bagani ba.
Mele Kyari, shugaban kamfanin mai na Najeriya, NNPC ya ce yana samun barazanar halaka shi saboda sauye-sauyen da ya ke yi a bangaren mai biyo bayan dokar PIA.
Matashin Kano kuma mawakin bege, Sharif Aminu Da aka yankewa hukuncin kisa a baya ya shigar da kara kotun kolin Najeriya bayan shan kaye a kotun daukaka kara.
Shugaban Najeriya, Manjo Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya tashi daga gadon ganin likita inda ya kai ziyara fadar mai alfarma sarkin Birtaniya, Charles.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kai farmaki wasu kauyuka goma na karamar hukumar Minjibir ta jihar Kano tare da lalata gonakinsu da amfaninsu.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue da ya kira Fulani 'yan ta'adda ya nemi afuwa a gaban 'yan jarida ya ce bai fadi hakan da nufi ba, ya kuma ce ba a fahimta ba.
Al'ummar jihar Neja za su fito don sauke hakki da kada kuri'u yayin da za a gudanar da zaben kananan hukumomi a fadin jihar a ranar Alhamis, 10 ga watan Nuwamba
Hukumar bada ruwan fanfo ta Abuja ta sanar da karin kudi ga kwastomominta. Takardar da hukumar ta fitar ya ce an yi karin ne saboda tsadar kayan tsaftace ruwa.
Tun bayan sanarwar baban bankin kasar dai a watan da ya gabata ake fara samun turoruwar kai kudi bankunan kasar sabida gudun asara ko kuma aikin da na sani
Labarai
Samu kari