Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Tambuwal, ya yi Alla-wadai da kai masa hari, yace ba zai lamurci wasu tsiraru su cakuda dan zaman lafiyan da Sakkwato ke da shi ba
Wani tsohon gwamnan da aka kai farmaki kan ayarin motocinsa ya fito ya bayyana abin da ya faru da kuma yadda ya shiga matsanancin tashin hankali mai girma.
A wani labarin da muka samo a yau, an ce wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga ya mutu bayan arangama da 'yan sanda a jihar Katsina. An bayyana yadda ya faru.
Bayanan da muke samu da yammacin ranar Litinin sun nuna cewa wasu miyagun yan bindiga sun farmaki ayarin tsohom gwamnan jihar Imo, sun halaka yan sanda hudu.
A wani mataki mai daukar hankali, an samu mutane da suka kai miliyan shida a cikin kankanin lokaci bayan shigowa Ronaldo kulob din kwallon kafa ta Saudiyya.
Wanai bawan Allah ya nadi bidiyon wani gurgu da ya gani a kan titi yana tuka keke da kafa daya cike da kwarewa. Jama'a da dama sun godewa Allah kan baiwarsa.
Wata mata ta garkame yaranta kanana biyu a cikin daki inda ta shiga makwabta. Sai dai cike da rashin sa’a gobara ta kama tare da lashe rayukan yaran biyu duka.
Jam'iyyar PDP ta sake samun nasara a jihar Sokoto, jigon siyasan APC ya sauya sheka zuwa PDP. Wannan jigon APC dai suruki ne ga ministan Buhari wato Dingyadi
Wata matashiyar budurwa ta fusata da mahaifinta bayan ya halarci taron iyali da abokiyar sharholiyarsa. Matashiyar ta sha kuka wiwi, ta yi barazanar dukan shi.
Labarai
Samu kari