Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Kotu ta umurci DSS da ta ba dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, damar ganawa da lauyoyi da iyalinsa domin haka yana bisa yancinsa.
Wani matashi ya rasa ransa yayin da ake zargin ya shiga cikin tiransifoma don satar wayoyin ciki, ma'aikatar wuta ta gargadi mutane kan aikata hakan anan gaba.
Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin a fara shirin tura yaran Kano zuwa jami’o’in kasashen Duniya. Gwamnatin Kano ta dawo da tsarin Kwankwasiyya da aka saba da shi
Tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace Malamin Coci a yankin karamar hukumar Ohimini ta jihar Benuwai ranar Alhamis da daddare.
Akalla mutane goma sha biyar ne rahotanni suka kawo cewa an yi wa yankan rago a wani hari da wasu da ake kyautata zaton yan Boko Haram ne suka kai jihar Borno.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nafi'u Suleiman da ya yi garkuwa da kansa da karban kudin fansa a wurin kawunsa.
Labari ya zagaye gari cewa tsohon AGF ya na wasan buya da EFCC. Tsohon Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami SAN ya karyata rade-radin cewa ya bar Najeriya
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karbi bakuncin tsohon ɗan fafutukar neman sauyi a yankin Neja Delta, Asari Dakubo, kuma sun shiga ganwar sirri a Villa.
Muhammadu Sanusi ya sa labule da Shugaban kasa, kuma ya fadi abin da su ka tattauna a kai. Sanusi II ya ce ya na so gwamnati ta magance matsalar tattalin arziki
Labarai
Samu kari