Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Bidiyon wata akuya da ta haifi ɗa mai kama da halittar jikin ɗan Adam a jihar Kwara ya ɗauki hankulan jama'a. An yaɗa bidiyon sosai a kafafen sada zumunta inda.
Yayin da a kwanakin baya Shugaba Bola Tinubu ya yi alkawarin rage farashin gas, a yanzu farashin shi ma ya yi tashin gwauron zabi kamar man fetur a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da ministocin tsaro da manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan a fadar shugaban ƙasa da ke babban birnin tarayya Abuja.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya naɗa abokin fafatawarsa a zaben gwamna karkashin NNPP da wasu mutane 8 a matsayin masu bada shawara ta musamman.
Shugabannin ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC sun ƙaurace wa taron da gwamnatin tarayya ta shirya da nufin rarrashinsu su hakura da shiga yajin aiki gobe Talata.
Shahararren Fasto Daniel Olukoya ya gargadi masu cikon mazaunai da mama inda ya ce irin wadannan matan shaidan ya gama da su kuma ba zai waiwaice su ba a gaba.
Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da sabon shirin rabon kayan tallafi ga mabuƙata a jihar. Gwamnatin za ta raba buhunan shinkafa a rumfunan zaɓe na jihar.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar gasawa ƴan bindiga aya a hannu a jihar Kaduna. Ƴan sandan sun fatattaki miyagun ƴan bindiga tare ceto mutanen da suka sace.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata amarya ta fashe da kuka bayan masu abincin da ta dauka sun ki hallara a wajen shagalin bikinta.
Labarai
Samu kari