Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Wani hadadden bidiyo da aka wallafa a dandalin TikTok ya nuno wata kyakkyawar mata mai kafa daya tana taka rawa. Bidiyon ya tsuma zukata a soshiyal midiya.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano yayi kira ga bankuna dake kin karbar tsofaffin kudi a jihar kan cewa zai hukunta su. Ba su kadai ba,har ‘yan kasuwa.
An kama wani mutumin da ke ikrarin cewa, shine shugaban hukumar EFCC, don haka ya karbi kudade masu yawa a hannun wani mutum don ya taimaka masa a kasar nan.
Kasashe da dama a fadin duniya kan fita tare da masoya da iyalinsu domin raya ranar 14 ga watan Fabrairun kowace shekara wanda yake a matsayin ranar masoya.
Hukumar DSS tace bata gama tuhumar Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufuri kuma daraktan kamfen din Bola Ahmed Tinubu ba. Tace akwai sauran rina a kaba dai.
Gwamnan jihar Ribas, Nyeson Wike, ya sake caccakar masu goyon bayan aiwatar da tsarin da CBN ya zo na shi na canja fasalin takardun naira don kuntata mutane.
A wani yanayi mai ban takaici da al’ajabi, a yanzu yan Najeriya da dama sun koma kwana a gaban ATM don samun damar karbar kudade daga asusun ajiyarsu na banki.
Lai Mohammed, Ministan Labarai da Ala'adu yace kwato kayayyakin tarihi da kasashen waje suka sace ne nasara mafi girma daya samu a matsayinsa na ministan Buhari
Sabon Sarkin Kontagora Muhammadu Bararu Mu’azu II wanda ya karbi sandar girma jikan Umaru Nagwamatse ne, wanda Kakansa, Mu’azu ya yi shekaru kusan 13 a sarauta.
Labarai
Samu kari