Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
A Najeriya an shiga tashin hankali yayin da wasu kotunan kasar suka daina karbar tsoffin kudi duk da cewa kotun koli ta ce za a ci gaba da karbar ha 15 ga wata.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya kai ziyarar ba zata Hedkwatar CBN ta Gusau da wasu bankunan ajiyar dukiya a guda biyar a Zamfara, ya ɗauki mataki.
Rahotanni sun nuna cewa wasu gidajen man fetur da manyan kantina da bankuna a jihar Sokoto sun dena karbar tsohon kudi duk da umurmin da kotun koli ta bada.
Gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, ya bayyana cewa babu bukatar kara wa'adin 10 ga watan Fabrairu na daina amfani da tsoffin takardun Naira.
Wata kyakkyawar budurwa ta wallafa hadadden bidiyo da ke nuna lokacin da ta ziyarci mahaifinta mai lalurar tabin hankali. Bidiyon nata ya tsuma zukata da dama.
Dan takarar shugaban a AAC ya gamu da tasku yayin da mabiyansa 'yan takarar gwamna suka bayyana barinsa saboda wasu dalilai. Yanzu haka dai ba sa tare dashi.
Babban bankin Najeriya watau CBN ya ayyana cewa tuni takardun tsoffin N200, N500 da N1000 da aka sauya suka zama garamun amfani da su a Najeriya tun 10 ga wata.
Wasu bankunan ‘yan kasuwa a fadin Najeriya sun daina karbar tsofaffin takardun kudi. Sun ce suna jiran umarni daga babban bankin Najeriya kafin daukar mataki.
An gurfanar da wata Amarya kai suna @yar Albarka a jihar Kano bisa zargin watsawa mijinta ruwan sanyi har ya fada rashin lafiya saboda kawai ya hanata kudi.
Labarai
Samu kari