Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Hukumar farin kaya (DSS) ta yi gum da bakinta kawo yanzu bayan Emefiele ya shafe kwana 6 a tsare tun bayan kama shi ranar da shugaba Tinubu ya dakatar da shi.
Rundunar 'yan sandan jihar Osun ta ba da cigiyar wani matashi mai suna Orowole Rotimi kan zargin mallakar makamai, ta saka kudi ga duk wanda ya kawo bayaninshi.
Rundunar sojin Najeriya sun kashe akalla tsagera 42 ta re da kama fiye da 90 da suka addabi mutane a samamen da suka kai a wurare daban-daban a Arewacin kasar.
Mutane 500, 000 za su samu aiki bayan matakin da Bola Tinubu Ya Dauka. Tinubu ya sa hannu a kudirin kare bayanai, tuni ta zama doka da za tayi aiki a Najeriya.
'Yan sanda a Abuja sun gurfanar da wata budurwa a gaban kuliya bisa zargin guduwa da kudaden da kawarta ta ba ta ajiya har naira miliyan hudu. Wacce ake tuhuma.
Rahoto daga jihar Kano ya nuna cewa baragunan ginin da gwamna ya rushe ya rufta kan masu ɗibar gani, zuwa yanzu mutum ɗaya ya mutu wasu da dama sun jikkata.
Wani ango da amaryarsa sun yadu a TikTok bayan bidiyo ya nuno su suna keta jeji a kafa zuwa wajen daurin aurensu. Mijin ya taya matar tasa rike rigarta ta baya.
Wani magidanci ya roki Kotun kostumare a birnin tarayya Abuja ta rasa aurensa da mai ɗakinsa bisa hujjar ta gudu daga gida kuma har ta ƙara auren wani daban.
Abdulsamad Rabiu shugaban rukunin kamfanonin BUA, ya rasa sama da N1trn a cikin dukiyarsa. Hakan ya faru ne a dalilin faɗuwa ƙasa warwas da darajar naira ta yi.
Labarai
Samu kari