Latest
Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga 3 a Kaduna, sun kwato makamai, alburusai, wayar salula, magunguna da kayan abinci yayin farmaki kan ‘yan ta’addan.
Jam'iyyar APC ta zama mai rinjaye a Majalisar Dokokin jihar Edo yayin da ƴan Majalisa huɗu daga PDP da LP suka tattara kayansu suka kƙma cikinta.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya fito ya yi magana kan jita-jitar da ke cewa yana shirin barin APC domin komawa jam'iyyar SDP. Ya ce karya ce tsantsagwaronta.
Shahararrun mawakan Kannywood, Adamu Hassan Nagudu da Yusuf Karkasara sun sauya sheka daga NNPP zuwa jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta hannun Barau Jibrin.
Wani abin fashewa da ake zargin nakiya ne ya tashi a Borno, inda ya raunata ‘yan sanda uku, yayin da ‘yan bindiga suka kashe yara shida da ke kiwo a jihar Kogi.
'Yan bindiga sun kafa sansani a Bakori, inda suke kai hare-hare. An rahoto cewa suna kokarin mamaye Tafoki, Faskari, Funtua da Danja, inda jama'a ke tserewa.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa 'yan majalisar dokokin jihar na da hurumin tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana yadda suka tsara yaƙar Atiku Abubakar tare da Gwamna Bala Muhammed na Bauchi amma ya ci amanarsu a zaɓen 2023.
Bayan rasa Nasir El-Rufai, hadimin shugaba kasa, Daniel Bwala ya ce dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi zai bar jam'iyyarsa ya koma APC kafin zaben 2027.
Masu zafi
Samu kari