Latest
Mun samu labari cewa Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Adams Oshiomhole da Majalisar sa watau NWC ya gana da Sanatocin APC domin canza ranukan zaben fitar da gwani na mukamai a zaben 2019 inda aka fitar da sabon jadawali.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito uwargida mai suna Doyinsola Adebiyi ce ta shigar da karar mijinta Adebiyi Kayode sakamakon yana neman yar aikinsu da zina a gidansu dake rukunin gidajen gwamnatin tarayya dake Lugbe cikn garin Abuja.
majiyar NAIJ.com ta karkashin kasa ruwaito jimillan ministoci guda uku ne dake rike da manyan mukamai suka yi murabus tun daga farkon gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari zuwa yanzu, daga cikinsu kuma akwai.
Za ku ji cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari, na daya daga cikin jerin shugabannin kasashen duniya 88 da za su gabatar da jawabai a taron majalisar dinkin duniya da a za a gudanar can kasar Amurka a ranar 25 ga watan Satumba.
Wani boka da shekara 80 mai suna Usaini Musa da wasu mutane biyu sun shiga hannun jami’an yan sandan jihar Katsina sanadiyar laifin cizge idanuwa wani jai’in yan sanda a jihar Flato Kwamishanan yan sandan jihar Katsina.
Kwanaki kun ji cewa Musulmai da Kirista sun shirya zanga-zanga domi a saki Zakzaky bayan an cika kwana 1000 da Gwamnatin Najeriya ta cafke Zakzaky. Yau kuma Yan Shi’a za su cika hanyoyin Garin Abuja domin Ashura.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa Zainab Ahmed wacce aka dauko daga ma’aikatar kasafin kudi da tsare-tsare kasa zuwa ma’aikatar kudi bayan murabus din Misis Kemi Adeosun, zata bar matsayinta na karamar ministar kasafi.
Bayan da masana suka gano cewa akwai cutar kwakwalwa dake iya damun yara wadanda yaki ya shafa, a yanzu an gano akwai irin wannan matsalar a sansanonin 'yan gudun hijira, inda yara kan bada labarin an yanka iyayensu a gabansu
Alkalin kotun, Inuwa Maiwada ne ya bayar da umurnin a ranar Laraba, inda ya ce a cigaba da tsare Omonigho har zuwa ranar 3 ga watan Octoba da za'a saurari shari'ar. Kamfanin dillancin labarai na kasa NAN ta ruwaito cewa ana tuhuma
Masu zafi
Samu kari