Yanzu Yanzu: El-Rufai, Okorocha da sauran gwamnonin APC su isa Abuja domin a tantance su (hotuna)

Yanzu Yanzu: El-Rufai, Okorocha da sauran gwamnonin APC su isa Abuja domin a tantance su (hotuna)

- Wasu gwamnonin APC sun gabatar da ansu domin a tantance su

- Daga cikin wadanda suka bayyana akwai Nasir Ahmad El-Rufai da wasu gwamnoni

- Tantancewar zai gudana ne a yau Alhamis, 20 ga watan Satumba a Abuja

An gano Gwamna Nasir Ahmad El-Rufai na jihar Kaduna tare da sauran gwamnonin jiha karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar Alhamis, 20 ga watan Satumba zaune a inda suke jiran kwamitin tantancewa na jam’iyyar ta tantance su gabannin zaben fidda gwani na 2019.

Gwamna Rochas Okorocha na jihar Imo da Abdullahi Ganduje na Kano na daga cikin mutanen da suka hallara domin tantancewar.

Yanzu Yanzu: El-Rufai, Okorocha da sauran gwamnonin APC su isa Abuja domin a tantance su (hotuna)
Yanzu Yanzu: El-Rufai, Okorocha da sauran gwamnonin APC su isa Abuja domin a tantance su
Asali: UGC

Yanzu Yanzu: El-Rufai, Okorocha da sauran gwamnonin APC su isa Abuja domin a tantance su (hotuna)
Yanzu Yanzu: El-Rufai, Okorocha da sauran gwamnonin APC su isa Abuja domin a tantance su
Asali: Depositphotos

Yanzu Yanzu: El-Rufai, Okorocha da sauran gwamnonin APC su isa Abuja domin a tantance su (hotuna)
Yanzu Yanzu: El-Rufai, Okorocha da sauran gwamnonin APC su isa Abuja domin a tantance su
Asali: Depositphotos

KU KARANTA KUMA: Sabon rikici ya kunno kai a PDP kan zargin wani dan takarar shugaban kasa na yi ma APC aiki

Da farko Legit.ng ta rahoto cewa APC ta sanar da cewar zata fara tantance yan takarar ta na dukkan matakai na jihad a tarayya a ranar Laraba, 19 ga watan Satumba.

Za’a kammala shirin ne a ranar Juma’a 21 ga watan Satumba. Ana sanya ran gwamnoni da yan takara na tarayya su kasance a Abuja domin tantancewar.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng