Latest
Ma'aikatar Shari'ar jihar Legas za ta hukunta mutane 229 da yan sanda suka damke da zargin amfani da zanga-zangan EndSARS wajen lalaci, da fashin dukiyoyi.
An ruwaito cewa mutane biyar sun rasu yayin da suka ƙoƙarin rabon kudi da suka tsinta a maj'ajiyar abinci na gwamnati a Jalingo, baban birnin jihar Taraba.
'Yan daba sun lalata ginin hukumar zabe, INEC, kungiyar kwadago, NLC, da hukumar kiyaye afkuwar hadura (SEMA) inda suka yi awon gaba da kayan abinci, suka kuma
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya saka dokar hana fita a wasu garuruwa a ƙananan hukumomin Kaduna ta Kudu da Chikun. A cewar sanarwar garuruwan da abin ya
An sace ma'aikacin jami'ar Gwamnatin Tarayya ta Dutse (FUD), jihar Jigawa mai suna Shehu Abdulhamid a jihar Kano. Mai magana da yawun jami'ar, Abdullahi Bello y
Wasu da ake zargi ƴan daba ne a ranar Asabar sun kai hari gidan Sanata Teslim Folarin (APC-Oyo Central) a Ibadan sun sace kayan tallafi da kuɗinsu ya kai N200m.
Wasu da ake zargin 'yan daba sun ne sun kai hari gidan iyayen Sanata Gershom Bassey da ke wakiltan Calabar South a ranar Asabar 24 ga watan Oktoban 2020...
Shugaban masu rinjaye na majalisar jihar Legas, Sanai (SOB) Agunbiade yace an biya batagarin da suka afka wa gidansa dake Ikorodu a ranar Juma'a don kashe shi.
Shugaban kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN), Shiekh Ibrahim El-Zakzaky yana nan da ransa kamar yadda wani dan kungiyar mai suna Abdullahi Usman ya tabba
Masu zafi
Samu kari