Latest
Yayin da ake ci gaba da rigima tsakanin Iran da Isra'ila, an ruguza wani asibiti a birnin a Beersheba bayan harba makami da Iran ta masu linzami.
Kotun tarayya ta bai wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan belin N50m. Ana tuhumar 'yar majalisar da ƙaryar cewa Akpabio da Yahaya Bello na kitsa kashe ta.
Rasha ta yi tir da yunkurin da Donald Trump ke yi na shiga yakin Iran da Isra'ila. Shugaban China ya ce tattaunawa da sulhu ne mafita. Putin ne neman yin sulhu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jimamin rasuwar tsohon shugaban ƙaramar hukumar Dala, Engr Mahmoud Sani Madakin Gini a hanyar Abuja.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka yi shawagi har aka gani wurin hada bama-bamai a yanki na jihar Borno, tuni aka dauki matakai a kansa.
'Yan ta'addan lakurawa sun fara hana noma a wasu yankunan Arewacin Najeriya. Sun hana noma da injuna a Kebbi. Sun bukaci aikin noma da shanu kawai.
Babban malamin addinin Kirista, Dr. Paul Enenche ya ki karbar gudunmawar kudi da gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya ba da. Ya ce a yi amfani da su inda ya dace.
Jamhuriyar musuluncin Iran ta bayyana alamun zs ta halarci zaman tattaunawar ɓeman masalaha a yakin da ya ɓarke tsakaninta da Isra'ila, ta karɓi tayin Trump.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya musa cewa ya sauya sheka daga PDP zuwa APC. Namadi Sambo ya ce yana cikin jam'iyyar PDP har yanzu.
Masu zafi
Samu kari