Latest
Gwamnatin jihar Zamfara ta ba jami'an tsaro motocin yaki masu sulke da jiragen yaki marasa matuka domin yakar 'yan bindiga. Ministan tsaro ya halarci taron.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya caccaki yan jam'iyya mai mulki da haɗa baki wajen amincewa da sabuwar dokar zaɓen Najeriya.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya bayyana cewa bai karbi ko sisin kwabo da sunan ladan sauya sheka daga PDP zuwa APC ba, ya ce bisa ra'ayin kansa.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bukaci masu rufin asiri da du rika taimaakawa talakawa marasa galihu a wannan wata mai alfarama don samun lada.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya aika da sakon neman yafiya a wajen 'yan Najeriya. Shugaba Tinubu ya bukaci a yafe masa idan ya aikata ba daidai ba.
Hukumar DSS ta kama El-Rufai yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan EFCC ta sake shi. Ana zarginsa da leken asirin wayar NSA Nuhu Ribadu da aikata laifukan yanar gizo.
Al'ummar Musulmi sama da biliyan ɗaya sun fara azumin Ramadan, sai dai yawan awanni na raguwa a kasashe da yawa wasu rahotanni suna nuna bambancin awanni.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kaduna ta samu nasarar hallaka yan bindiga da dama tare da kama wasu mamyan jagorori 17 a kananan hukumomi hudu.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya taya daukacin al'ummar musulmi na Najeriya da na duniya bisa shigowar watan azumin Ramadan.
Masu zafi
Samu kari