Latest
Bankin UBA ya tabbatar da rasuwar tsohon shugaban bankin, Cif Israel Ogbue, ya mutu yana da shekaru 99 a duniya, za a sanar da shirye shiryen jana'iza nan kusa.
Sanatan Rivers ta Kudu maso Gabas a majalisar dattawan Najeriya, Barinada Mpigi, ya rasu yana da shekaru 64 bayan jinya, yana daga cikin masu tasiri a siyasar jihar.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kebbi. Tsagerun 'yan ta'addan sun kashe mutane tare kuma da yi awon gaba da shanun bayin Allah.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja, ta ba hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), umarni kan yi wa jam'iyyun siyasa rajista a Najeriya.
Wasu mutane sun kai karar sanatan Kano ta Tsakiya, Rufai Hanga gaban kuliya kan zargin danne masu hakkokinsu na kamfe a 2023, sun nemi diyyar miliyoyin Naira.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah ta yi ram da wasu Musulmi tara da suka samu wuri, suka nadi abinci yayin da takwarorinsu ke azumtar watan Ramadan.
Wasu daga cikin jihohin Najeriya sun fara rage awannin aiki ga ma'aikatansu domin kowa ya samu damar azumtar Ramadan a cikin nutsuwa don samun damar ibada.
Babban jigo a jam'iyyar APC, Alhaji Sani Shinkafi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Jigon na APC ha fito ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta rage lokacin da ma'aikata za su rika tashi daga aiki. Ta saukaka musu saboda azumi.
Masu zafi
Samu kari