Latest
Ibikunle Amosun ya kawo kudirin da zai yaki masu garkuwa da mutane. ‘Yan Majalisa na neman a rika yanke wa masu garkuwa da mutane hukuncin daurin rai da rai.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Iseyin/Itesiwaju/Kajola/Iwajowa a tarayya daga jihar Oyo a majalisar dattawa,Shina Peller, ya mayar wa dattawan arewa martani.
Duk da cewa an kayar da su gaba daya a shekarar 2019, amma akwai wasu fitattun 'yan siyasar Najeriya wadanda za su iya dawowa kan kafarsu a zaben 2023 mai zuwa.
Dan gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar ya zama angon zankadediyar budurwarsa a ranar 11 ga watan Satumba bayan haduwar su a kafar Sanap chat.
Jam’iyya Peoples Democratic Party, PDP ta kwatanta Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufurin jiragen sama a matsayin dan siyasar kafar sada zumunta maras kima
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna a ranar Talata, ya ce jiharsa ta fara aikin naira biliyan goma na gina wurin kiwo ga makiyaya a jihar Kaduna, Daily Trust.
Rundunar mayakan saman Najeriya NAF ta yi ruwan wuta kan tsagerun yan bindiga a dajin Baranda dake jihar Zamfara kuma an hallaka manyan tsageru akalla biyar.
Farfesa Banji Akintoye, Jagorar kungiyar Yarbawa ya ce arewa ce za ta cigaba da mulkar Nigeria da mamaye ta koda kuwa wanene ke kan kujerar shugaban kasa. Ya ba
A yau ne aka tabbatar da nadin wasu jami'ai da shugaba Buhari ya nada a hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC). Mun kawo muku sunayensu.
Masu zafi
Samu kari