
Latest







Za a ji an ga fostar Femi Fani-Kayode yana neman Mataimakin Shugaban kasa a zaben 2023 amma Kungiyar tace ba ta san da zaman fastocinsa da Yahaya Bello ba.

A daren Lahadi ne miyagun 'yan bindiga suka kutsa yankin Zunuruk Agban da ke yankin Kagoro a karamar hukumar Kaura ta jihar Kaduna,Daily Trust ta tattaro hakan.

Wani dan kasuwa mai suna Umar Aliyu, a ranar Juma'a ya yi karar wata Fatima Aliyu, karuwa a gaban alkalin kotun shari'a da ke Magajin Gari a Kaduna, kan sace ma

Sanata Shehu Sani, ya koma jam'iyyar PDP, wannan wata dama ce a gareshi da ake ganin zai iya cimma wasu abubuwa hudu idan ya wasu abubuwa suka tafi daidai.

Wasu 'yan bindiga sun dira coci, sun hallaka wani mutum, sun kuma sace mutane uku yayin da ake tsakiya da ibada a jihar Kogi. Wannan na zuwa ne bayan balle maga

Sokoto - Rahoton dake hitowa daga jihar Sokoto yanzun, ya bayyana cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon hari wani ƙauye a yankin ƙaramar hukumar Tangaza.

'Yan bindiga suntare motar 'yan sanda, sun kashe jami'ai uku tare da kone motarsu kurmus. Rahoto ya bayyana cewa, a halin yanzu wasu jami'an sun jikkata sun jin

A wata fira da kafar watsa labarai ta BBC Hausa, Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya yi tsokacin kan zancen ranar da za'a maida hanyoyin sadarwa a jihar.

Abuja - Rahotanni daga fadar shugaban ƙasa sun nuna cewa, jiragrn yakin da Najeriya ta siya daga Amurka kashi na biyu guda 6 sun baro ƙasar, sun nufo Najeriya.
Masu zafi
Samu kari