Latest
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya bayyana kyakkyawan fatansa ga yan Najeriya kuma yace wannan ce shekarar su ta karshe dan haka vabu wasa a cikin ta
'Yan bindiga sun afka wa wani jirgin kasa mai dauke da fasinjoji a ranar jejiberin sabuwar shekara a Bayelsa, Daily Trust ta ruwaito. Jirgin mai dauke da fasinj
Tsohon gwamnan zamanin mulkin soja na jihar Osun, Kwanel Anthony Uzoma Obi (mai ritaya) ya rasu, Vanguard ta ruwaito. Iyalansa ne suka fitar da sanarwar rasuwar
Alhaji Bashir Tofa, ɗaya daga cikin ƴan takarar shugaban kasa a zaben 1993, wanda ake yi wa kallon zabe mafi adalci a Najeriya, ya rasu, Daily Trust ta ruwaito.
Mun kawo abubuwa 7 a ya kamata a sani game da rayuwar Marigayi Bashir Othman Tofa. Za a ji takaitaccen tarihin Tofa, mutumin da ya nemi takarar Shugaban kasa.
Gwamnan Sokoto ya yi alkawarin cewa an kusa kawo karshen Bello Turji. Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal ya yi zama da manyan yankin gabashin Sokoto a Gwadabawa.
Rade-radi su na ta yawo a game da sauya-shekar Rabiu Musa Kwankwaso. Kwankwaso ya fadi burinsa, yace makomar PDP ta na ga kotun koli inda za yanke hukunci.
Lauyan Sunday Igboho ya bayyana zare hannunsa a duk wani batu da yake da alaka da Sunday Igboho da gwamnatin Najeriya. Ya bayyana dalilansa na barin kare shi.
Gwamnatin Ganduje ta yi martani kan yadda tsohon gwamnan Kano Kwankwaso ya zargi Ganduje da murde zabe a 2019. Ta bayyana yadda lamarin yake, sannan da kari.
Masu zafi
Samu kari