Latest
Gwamnatin tarayya ta sake bada izini ga kamfanonin rarraba wutan lantarki a Najeriya watau DISCOS izinin kara farashin wutar lantarki daga yanzu, Hukumar NERC.
Kanin babban Sarkin ƙasar Ibadan kuma sanata mai wakiltar Oyo ta kudu a majalisar dattawa, Sanata Kola Balogun, ya tabbatar da komawa jam'iyyar APC ranar Laraba
Shugabannin yankin Kudu maso Gabas sun bukaci da a gaggauta sakin shugaban tsagerun IPOB, Nnamdi Kanu daga tsare shi da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari
Ministan kimiyya da fasaha ya shiga sahun masu neman takarar shugaban kasa a karkashin APC. Ogbonnaya Onu ya roki a tsaida shi takara domin ya yii shugabanci.
Rahotanni da ke fitowa sun tabbatar da bankado dala miliyan 23.5 na kudaden da tsohon shugaban kasar Najeriya Marigayi Janar Sani Abacha ake zargin ya sace.
An samu rashin fahimta tsakanin shugabannin G7 masu yaki da Abdullahi Abbas a Kano. Ana tunanin Shekarau ya lallaba yana zama da Gwamna Dr. Abdullahi Ganduje.
Ministan harkokin yakin Neja Delta, Godswill Akpabio, a ranar Alhamis ya ce zai cigaba da yaki da rashawa kamar yadda Shugaba Muhammadu Buhari ke yi idan aka za
An haramta wa yan kungiyar Indigenous People of Biafra (IPOB), da Movement for the Actualisation of Sovereign State of Biafra (MASSOB) da sauran kungiyoyin Biaf
Wasu mutum uku magoya bayan tsagin Kwankwaso a jam'iyyar PDO da ya fice sun shiga komar yan sanda, ana zargin su da kai wa wasu hari a wani Otal na cikin Kano.
Masu zafi
Samu kari