Latest
Yan ta'adda a sa'o'in farko na ranar Litinin sun sake yin garkuwa sa wani limamin cocin katolika, Rabaren Fada Emmanuel Silas a karamar hukumar Kauru ta jihar.
Fusatattun mambobin PDP a ranar Lahadi, sun mamaye sakatariyar jam’iyyar da ke Maiduguri don hana dakataccen shugaban jam’iyyar reshen jihar Borno shiga ciki.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wasu barayi biyu dake basaja matsayin matukan adaidaita sahu inda suke yi wa mutane fashin wayoyinsu ba gaira,ba dalili.
Muslim Rights Concern ta ce an samu kicibis a jadawalin jarrabawar SSCE na bana. Shugaban MURIC, Ishaq Akintola ya yi wa hukumar uzuri, ya ce kuskure aka yi.
Yau kwana 140 kenan ɗalibai na zaune a gida kuma har yanzun ba su san makomairsu game da sake buɗe makarantu ba, SERAP da wasu ƙungiyoyi sun yi ca kan Buhari.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Alhaji Rabi’u Kwankwaso, ya ce daga dukkan alamu ‘yan Najeriya sun gaji da jam’iyyar APC mai mulki, kuma suna da bu
Dubbanin ‘yan kasuwa magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress ( APC) a jihar Sokoto, sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Sama da maniyyata aikin hajjin jihar Neja 2,265 da yanzu za su tashi daga filin jirgin Nnamdi Azikiwe Abuja maimakon filin jirgin sama na Minna kamar yadda aka
Jam'iyyar PDP ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya kira tsohon shugaban rundunar sojin Najeriya kuma jakaden Najeriya a jamhuriyar Benin, Buratai.
Masu zafi
Samu kari