Latest
Kwamishinan kasafin kudi da tsare-tsare na Jihar Kaduna, Muhammad Dattijo, ya bayyana kudirin sa na maye gurbin Gwamna Nasir El-Rufai a 2023, The Punch ta ruwai
Shugaban Hukumar harkokin gandun daji na ma'aikatar yanayi a jihar Borno, Peter Ayuba, ya tabbatar da kisan Zaki da mafarauta sukayi a karamar hukumar Konduga.
Mataimakin gwamnan jihar Kebbi, Kanal Samaila Yombe, ya karyata cewar shine ya jagoranci dakarun da suka farmaki yan bindiga wanda ya kai ga mutuwar sojoji.
Bangaren mutanen dake kwamitin rikon kwarya na APC ta ƙasa karkashin jagorancin Mai Mala Buni na Yobe, ya sake dawo da ikonsa a Hedkwatar APC ta kasa a yau
Hakan ne ya sa majalisar jihar ta bayyana kujerunsu a matsayin wadanda babu kowa a kai a zauren majalisar da ‘yan majalisar wakilai 15 na jam’iyyar APC suka hal
Babban limamin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasahen cewa jam'iyyar APC za ta hadu da kalubale gabannin babban taron ta.
Sanatan Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Uba Dani, ya gargzaya Sakatariyar APC ta jihar Kaduna ya sanar da su shirinsa na neman gwamna.
Fasto Laolu Akande ya ce jita-jitar da ake ji wai Yemi Osinbajo ya fadawa Mai girma Muhammadu Buhari yana harin kujerarsa, surutai ne kurum da ba gaskiya ba ne.
An tattaro cewa lamarin ya faru ne a ranar Juma’ar da ta gabata a cikin yankin da aka ce suna cikin rikici da bore bisa tsige wani shugabansu tare da daura wani
Masu zafi
Samu kari