Latest
Dan takaran Gwamnan jihar Borno karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Mohammed Jajari, yace ya lashe zaben fidda gwani ne saboda al'ummar Borno.
Bayanai sun fito a game da yadda ‘ya ‘yan jam’iyyar PDP suka kada kuri’unsu a zaben tsaida gwani. Atiku Abubakar ne ya samu nasara a zaben nan da aka gudanar.
Hon. Emeka Ihedioha zai iya zama wanda zai taya Atiku Abubakar shiga takara a zabe mai zuwa. Ihedioha yana kujerar Gwamna, kotun koli ta tsige shi, ta daura APC
Wani magoyi bayan 'dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP,Atiku Abubakar, wanda ba a riga an gano ko waye ba ya yanke jiki ya fadi a sakateriyar PDP.
Segun Oni ya yi magana a kan jita-jitar da ke yawo na sauya shekar Asiwaju Bola Tinubu zuwa SDP. Ana tunanin idan Tinubu bai samu yadda yake so ba, zai fice.
'Yan sandan jihar Zamfara sun yi ram da wani da ake zarginsa da kisan kai, Jabiru Ibrahim daga gundumar Dauran ta karamar hukumar Zurmi da hannun mutum matacce.
Idan aka karanta, za a ji cewa Masoyan Tinubu sun huro wuta, sun hakikance sai APC ta shirya zaben fitar da gwani, sun ce ana kokarin zagaye gwaninsu a 2023.
Tsohon ɗan majalisar wakilan tarayya, Honorabul Farouk Aluyu, ya ce APC na da yan takara masu kwanya da basira da zasu kai Atiku Abubakar ƙasa cikin sauki 2023.
Gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki sun fara neman hanyar tsayar da dan takarar shugaban kasa na bai daya bayan umarnin shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 202
Masu zafi
Samu kari