Latest
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya kara jaddada matsayar su ta kungiyar gwamnonin kudu na aiwatar da tsarin karɓa karɓa, hakane kaɗai zai kawo nasara.
Tsohon shugaban marasa rinjaye a majalisa kuma shugaban kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na Rotimi Amaechi, Sanata Ali Ndume, APC, Borno South ya goyi b
Mummunar rigima ta kaure tsakanin dakarun Bello Turji da na wani dan bindiga mai suna Dullu. An kashe Dullu tare da wasu yaransa da suka fitina mutanen Shinkafi
Gwamna Muhammed Badaru Abubakar na jihar Jigawa, ya bayyana cewa baki ɗaya deleget ɗin APC sun san shi sun kuma san wanda ya dace su zaɓa a zaben fidda gwani.
Jaroran jam'iyyar APC na ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 da ke tafe, Bola Tinubu, ya ziyarci jihar Kuros Riba don neman goyon baya.
Hukumar Yaki da Rashawa da Masu Yi Wa Arzikin Kasa Ta'annati, EFCC, ta sako dakataccen Akanta Janar na kasa, Ahmed Idris da ta kama kwanakin baya. Wasu majiyoyi
Takaddama ya biyo bayan zaben fidda dan takaran APC wanda zai wakilci mazabar Bade/Jakusko a jihar Yola, yawancin masu neman kujerar sun ce ba a yi zabe ba.
Farouk Aliyu ya ce jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki na da yan takara biyar da za su iya lallasa dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, a rana Laraba da yamma ya ziyarci dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a babban zaben 2023, Atiku Abubakar a gidansa da
Masu zafi
Samu kari