Latest
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari ya sake korar wasu manyan jami'an gwamnatinsa guda uku da suka hada da Alhaji Bilyaminu Mohammed Rimi da Amina Lawal Dauda.
Dalilin Tikitin Muslim-Muslim: Wani Gawurceccen Jigon dake cikin jam'iyyar APC Daga Nan Arewa Yayi Wani Kira a Bawa Kirista Daman Zama Shugaban jam'iyyar APC
Yan bindiga a Kaduna sun kai hari garuruwan Karimbu-Kahugu a karamar hukumar Lere a Kaduna a safiyar ranar Juma'a inda suka kashe dan fasto tare da sace matarsa
Hukumar ƙidaya ta ƙasa (NPC) ta nuna shakku kan yiwuwar ƙidaya a watan Maris kamar yadda aka tsara a baya. Hukumar NPC ta kawo dalilan ta na wannan shakku.
Dan kasar Sin, Frank Geng-Quangrong, wanda ake zargi da kisan Ummita Sani ya bayyana kotun shari'a cewa bai yi niyyar kashe budurwarsa ba kuma bai son ya mutu.
Shehun Malami Yayi Kira Ga CBN da Asakarwa Mutane Kudi Saboda Tunkarowar Ramadan Saboda A cewar Malamin kuma yayi bayanin cewa, Ramadana lokaci ne na tubarwa
Kotun daukaka kara dake zamanta Abuja ta yi watsi da karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta shigar na neman soke tikitin Tinubu da Shettima na APC
Hanyar Da Zaku Bi Wajen Neman Aikin Hukumar Kula Da Fataucin Kwayoyi "NDLEA" da Aka Soma Kamar Yadda Hukmar Ta Saba Yi Lokaci Zuwa Lokaci Babu Gajiyawa Garesu
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas yace kalaman tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ne suka saka Peter Obi, ya fita daga jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar LP
Masu zafi
Samu kari