Latest
Fitacciyar ƙungiyar da ta yi fafutukar ganin Jonathan ya nemi komawa fadar shugaban kasa a inuwa APC, ta ayyana cikakken goyon bayanta ga Bola Tinubu a 2023.
Matasa a jihar Katsina sun yi alkawarin kuri'u miliyan daya ga jam'iyyar APC da dan takararta na shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a babban zaben 2023.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party a zaben 2023, Peter Obi ya yi alkawarin bunkasa harkar noma a arewa domin fitar da mutanen yankin a talauci.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin Arzikin kasa ta’annati,tace zata bada kashi 5 na kudin da aka boye ga duk wanda ya fallasa inda aka boye su.
Rahotanni sun nuna cewa manyan jiga-jigan PDP da suka hada da Bode George, Duke, Mimiko da sauransu sun shiga wata ganawa da gwamnonin PDP biyar a jihar Legas.
Rudunar sojin kasan Najeriya sun yi nasarar damke wasu jami’an CJTF dake kai wa Boko Haram bayanan sirri da kayan aiki a jihar Borno dake arewa maso gabas.
A wani yanayi mai ban mamaki, an dawo da asusun toshon shugaban kasar Amurka Donald Trump na Twitter. A baya an dakatar dashi saboda rikici da ake dashi ne.
Yan bindiga sun farmaki jami'an rundunar yan sandan Najeriya a ranar Asabar, 19 ga watan Nuwamba yayin da suke tsaka da aiki a jihar Enugu, sun sheke jami'ai 3.
'Yan sanda sun yi nasarar kamo wasu mutane da ake kyautata zaton suna buga kudaden bogi. An kuma yi nasarar fatattakar 'yan bindiga tare da ceto mutum bakwai.
Masu zafi
Samu kari